Podcasts about musulmi

  • 12PODCASTS
  • 29EPISODES
  • 16mAVG DURATION
  • ?INFREQUENT EPISODES
  • Nov 14, 2024LATEST

POPULARITY

20172018201920202021202220232024


Best podcasts about musulmi

Latest podcast episodes about musulmi

Bakonmu a Yau
Ambasada Abubakar Chika kan buƙatar ƙorar Isra'ila daga Majalisar Ɗinkin Duniya

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Nov 14, 2024 3:38


Shugabannin ƙasashen Musulmi da na Larabawa, sun kammala taronsu da gabatar da buƙatar korar Isra'ila daga Majalisar Ɗinkin Duniya da kuma gudanar da bincike mai zaman kansa kan kisan gillar da ta yi a Gaza. Taron ya kuma amince da wasu ƙudurori daban daban da su kai ga tabbatar da ƙasar Falasɗinu. Dangame da matakan da shugabannin suka ɗauka, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Ambasada Abubakar Chika, tsohon jakadan Najeriya a Iran. Ku latsa alamar sauti don jin cikakkiyar tattaunawar ta su..........

iran gaza ku isra orar chika atar duniya daga taron abubakar najeriya musulmi majalisar bashir ibrahim idris
Bakonmu a Yau
Mustapha Fernendez kan yunkurin gwamnatin Sokoto na ragewa Sarkin Musulmi karfin iko

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Jul 4, 2024 3:23


A kwanan nan ne rikicin masarauta ya ɓarke a jihar Kano da ke Najeriya, bayan da gwamnatin jihar ƙarƙashin jagoranci gwamna Abba Kabiru Yusuf ta ɗauki aniyar yi wa masarautn ƙasar gyaran fuska, bayan da ta ce an tafka ƙuraƙurai a baya. Zalika, gwamnatin jihar Sokoto ma ta ɗau wannan hanya, inda har ta ɗauki matakin farko na fara zamn sauraron jin ra'ayin jama' a a game da yi wa ikon sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar kwaskwarima, lamarin da masu sharhi su ka bayyana  a matsayin hawan ƙawara da ƴan siyasa ke yi wa masarautun gargajiya.Kan haka ne Michael Kuduson ya tattauna da Mustapha Salisu Fernandez, wani mai sharhi a kan siyasa da al'amuran yau da kullum.Danna alamar saurare don jin cikakkiyar tattaunawar.

kano mustapha abubakar sokoto zalika najeriya musulmi
Bakonmu a Yau
Farfesa Mansur Isa kan darussan da ke cikin watan Azumin Ramadan

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Apr 9, 2024 3:48


Yau Musulmin duniya ke cika kwanaki 30 da fara azumin watan Ramadana, yayin da ake shirin bukukuwan Sallar Eid el Fitr daga gobe Laraba. Azumin na dauke da darussa da dama da Musulmi ke dauka.Ibrahim Malam Goje ya tambayi Farfesa Mansur Isa Yelwa na Jami'ar Abubakar tafawa Balewa dake jihar Bauchi a arewacin Najeriya, dangane da darussan da ya kamata musulmi ya yi amfani da su.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

MAHANGAR MU
34 - Haraji Don Yin Sallah

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Dec 11, 2023 13:04


A doron ƙasa, mallaka Allah an samu wata nahiyar da idan kayi Sallah a fili bainar jama'a, sai ka biya harajin Euro Ɗari Biyu (sama da Naira Dubu Ɗari da Saba'i a yau da 11/12/2023). Ga kuma tubka da warwara a aiwatar tsare-tsare da suka yi na Ƴancin ɗan Adam da suke ikirarin yi. Mu samu damar tattaunawa da Mohammed Moayad al-Rachid da ya zauna a wannan ƙasar don jin yadda ya rayu a matsayin sa na Musulmi. --- Send in a voice message: https://podcasters.spotify.com/pod/show/taskar-mallam/message

RUMFAR AFRICA | ADPlus Hausa
10 | MUSULUNCI DA MUSULMI A NIJAR | SH. MUH'D ABDURRAHMAN SADIS | RUMFAR AFRICA

RUMFAR AFRICA | ADPlus Hausa

Play Episode Listen Later Jul 24, 2023 179:08


SHIRIN YA TATTAUNA BATUN CIGABAN MUSULUNCI A NIJAR, DA CIGABAN DA'AWA DA KALUBALEN DA MASU DA'AWA SUKE FUSKANTA DA HANYOYIN WAR-WARE SU, HADARIN KABILANCI, HADARIN SHI'A, TSARIN MAKARATUN ISLAMIYYA DA NA BOKO, TSARIN BADA FATAWA, ABUBUWAN DA AKE KARE MARTABA DA KIMAR MALAMI A CIKIN AL-UMMA, MATSAYIN MIMBARI DA MAI DA'AWA, TSARIN GUDANARWA NA KUNGIYOYIN ADDNIN MUSULUNCI A NIJAR. BAKON SHIRIN: SH. MUH'D ABDURRAHAMAN SADIS, BABBAN LIMAMIN MASALLACIN AMIR SULTAN A NIJAR, MAI GABATARWA: DR. SANI MOUSSA MAGAWATA MATANKARI

Kasuwanci
Matsin tattalin arziki ya haifar da tashin farashin kayayyaki a Ghana

Kasuwanci

Play Episode Listen Later Apr 19, 2023 9:50


Shirin 'Kasuwa  kai miki dole' na wannan makon ya leka kasar Ghana wadda a yanzu haka ke fama da matsin tattalin arziki irin wanda ta jima ba ta ga irinsa ba. Matsalar tattalin arzikin dai ta yi sandiyar tashin farashin kayayyaki tare da haifar wa al'umma tsadar rayuwa a kasar ta Ghana, a daidai lokacin da Musulmi ke cikin watan Ramadana da aka gudanar da azumi a cikinsa. 

ghana najeriya musulmi
MAHANGAR MU
24 - Rigakafi Yafi Magani

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Mar 3, 2023 13:33


Musulmi mun zama mutane da sai abu ya faru sannan muke neman daukar mataki. Haka kuma na nuna rashin wayewa ne da kuma ci baya. Kamata ya yi a ce kafin abu ya faru, mun riga mun tanada abubuwa da za su tinkari abin. In alheri, alheri in kuma sharri, rigakafi. Wannan tattunawar ta kawo fukoki fuda biyu da suka kamata ace muna amfani da su. Allah bamu iko gyarawa, amin. Ayi sauraro lafiya. --- Send in a voice message: https://podcasters.spotify.com/pod/show/taskar-mallam/message

MAHANGAR MU
23 - Wa Za Ka Zaba?

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Feb 23, 2023 14:07


Mun tattauna yadda al'amura suke yanzu musamman kasancewar lokaci ne na zabe. Shin wai me ya kamata mu yi a matsayin mu na Musulmi? Ina muka dosa sannan gaba wace irin shiri zamu yi ne? Saurara ku ji hirar ta mu. --- Send in a voice message: https://podcasters.spotify.com/pod/show/taskar-mallam/message

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Kan yadda musulmi suka gudanar da bikin Maulidi a fadin duniya

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Play Episode Listen Later Oct 10, 2022 16:26


Musulmi a sassan duniya, na ci gaba da gudanar da bukukuwan Mauludi, don tunawa da zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad mai tsira da amincin Allah. A irin wannan rana dai, musulmi kan tunatar da juna ne a game da tarihi da kuma halayen manzon Allah annabin Muhammad.

Shirin Safe 0500 UTC - Voice of America
Bincike Da Tuhumar Masu Kisan Gilla Zai Kawo Hadin Kan Kasa-Sarkin Musulmi-3:00" - Mayu 25, 2022

Shirin Safe 0500 UTC - Voice of America

Play Episode Listen Later May 25, 2022 2:45


Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe: Rayuwar Musulmi da Kirista

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Feb 15, 2022 9:53


Musulmi da Kirista a Jihar Filaton Najeriya na zaune a unguwani dabam-dabam sabanin yadda a baya al'ummomin biyu ke zaune wuri guda suna cudanya.

taba najeriya musulmi
Bakonmu a Yau
Pastor Yohanna Buru kan hadin kan Musulmi da Kirista yayin bikin Kirsimeti

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Dec 27, 2021 2:37


An samu wasu mabiya addinin Musulunci da suka taya abokan zamansu mabiya addinin Kirista bikin ranar Kirsimeti a Najeriya, matakin da suka bayyana a matsayin mai muhimmanci wajen karfafa hadin kai da fahimtar juna a tsakanin mabiya addinan biyu. Dangane da haka ne Nasir sani ya tattauna da Pastor Yohanna Buru, wanda ke cikin shugabannin mabiya addinin Kiristan da ya ga irin wannan ziyara a Mujami'arsa.

bikin buru yohanna yayin najeriya musulmi
Bakonmu a Yau
Shugabannin Musulmi da Kirista sun sake nuna damuwa kan rashin tsaro a Najeriya

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Dec 11, 2021 4:20


Sarkin Musulmin Najeriya Muhammad Sa'ad Abubakar da kungiyar Jam'atul Nasril Islam tare da kungiyar CAN ta Kiristocin Najeriya sun sake bayyana matukar damuwar su dangane da tabarbarewar tsaro a kasar, wanda ke kaiga ci gaba da hallaka jama'a ba tare da kaukautawa ba. Wannan ya biyo bayan kashe kashen da Yan bindiga suka yi a sassan kasar musamman kona matafiya 42 a Sokoto da kuma harbe Masallata 15 a Neja. Dangane da sanarwar da suka gabatar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sakataren kungiyar Jam'atu Nasril Islam na kasa Dr Khalid Aliyu, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.

sake jam yan abubakar nuna sokoto neja rashin wannan najeriya musulmi bashir ibrahim idris
Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe: 27.10.2021

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Nov 2, 2021 9:52


A duk ranakun 12 ga watan Rabi'ul Auwal na ko wacce shekara, al'ummar Musulmi a fadin duniya kan yi bukukuwan tunawa da ranar haihuwar Manzon Allah Annabi Muhammad (SAAW). A wannan shirin mun yi nazarin yadda aka gudanar da bukukuwan na bana a jihar Kano da ke Najeriya.

kano rabi taba najeriya musulmi
Bakonmu a Yau
Bakonmu a Yau - Tattaunawa da Sheikh Dahiru Bauchi kan ranar Mauludi

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Oct 19, 2021 2:46


Yau talata 12 ga watan Rabi'u Awwal na shekarar 1443, rana ce da al'ummar Musulmi ke gudanar da bukukuwan Mauludi a sassan duniya. Dangane da wannnan biki, wakilinmu a Bauchi, Ibrahim Malamgoje, ya tattauna da Sheikh Dahiru Usman Bauchi, shugaban mabiya darikar Tijjaniya, kuma ga abinda ya shaida masa dangane da Maulidin.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 57 - Tarihin Masallacin Hagia Sophia mai muhimmanci ga Musulmi da Kirista

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Oct 12, 2021 30:34


Masallacin Hagia Sophia kafin ya dawo hannun musulmi, sai da ya shekara sama da 900 a matsayin Babban Coci. Shirinmu na yau zai duba tarihin masallacin kamar yadda wakiliyarmu Ruqayyat Sadauki ta ziyarce shi a Instanbul, da ke Turkiyya

AWR in Hausa - Adabin Duniya Rediyo
KOWA NA RAYUWA DA NIYYAN ZUWA ALJANNA, KO KAI KRISTA NE, KO MUSULMI. AMMA WANENE ZAI SAMU SHIGAN ALJANNA?

AWR in Hausa - Adabin Duniya Rediyo

Play Episode Listen Later Aug 10, 2021 29:00


WANENE ZA YA HAU TUDUN UBANGIJI?

samu amma kowa tudu musulmi
AWR Hausa - هَوْسَ
KOWA NA RAYUWA DA NIYYAN ZUWA ALJANNA, KO KAI KRISTA NE, KO MUSULMI. AMMA WANENE ZAI SAMU SHIGAN ALJANNA?

AWR Hausa - هَوْسَ

Play Episode Listen Later Aug 10, 2021 29:00


WANENE ZA YA HAU TUDUN UBANGIJI?

samu amma kowa tudu musulmi
Shirye-shiryen matasa | Deutsche Welle
Dandalin Matasa: Bukukuwan Sallah

Shirye-shiryen matasa | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Jul 22, 2021 9:45


Yadda matasa suka gudanar da bikin Sallah babba, ko ya aka gudanar da bikin a bana a Najeriya da Nijar da ke fuskantar matsin tattalin arziki?

yadda sallah nijar najeriya matasa musulmi
Ilimi Hasken Rayuwa
Ilimi Hasken Rayuwa - Dan Najeriya ya kirkiri manhajar lissafin Zakka kashi na 2

Ilimi Hasken Rayuwa

Play Episode Listen Later Apr 27, 2021 10:00


Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan wata manhajar lissafin Zakka wadda wani dan arewacin Najeriya ya samar domin saukake wa al'ummar Musulmi fitar da Zakkar da zarar abin da suka mallaka ya kai nisabi.

kashi najeriya musulmi bashir ibrahim idris
Ilimi Hasken Rayuwa
Ilimi Hasken Rayuwa - Dan Najeriya ya kirkiri manhajar lissafin Zakka

Ilimi Hasken Rayuwa

Play Episode Listen Later Apr 20, 2021 9:43


Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan wata manhajar lissafin Zakka wadda wani dan arewacin Najeriya ya samar domin saukake wa al'ummar Musulmi fitar da Zakkar da zarar abin da suka mallaka ya kai nisabi.

najeriya musulmi bashir ibrahim idris
MAHANGAR MU
03 - Sallah

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Apr 15, 2021 3:05


Musulmi ba ya da abin da ya kai Sallah Muhimmanci a rayuwar sa. Tabbatuwa akan yin ta yadda ya kamata, alamar tsira ne. Tozarta ta kuma alamar halaka ne a duniya da lahira. Mai hankali baya wasa da Sallah kuma idan ya ga mutum na wasa da ita, tausayin sa yake ji.

sallah musulmi
Bakonmu a Yau
Bakonmu a Yau - Ministocin harkokin wajen kasashen Musulmi na taro a Jamhuriyar Nijar

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Nov 27, 2020 3:38


A birnin Yamai na kasar Jamhuriyar Nijar aka fara gudanar da zaman taron ministocin harakokin wajen kungiyar kasashen Musulmi ta duniya OIC karo na 47 bisa taken yaki da ayukan ta’addanci,samar da zaman lafiya da kuma  ci gaba a tsakankanin kasashen Musulmi Mahaman Salisou Hamisou ya tattauna da Malam Sabi’u Malam Idi, daya daga cikin 'yan kungiyar addinin Musulunci ta kasar Nijar, kan muhimman batutuwan da zaman taron zai tattauna a kai kamar haka.

taro oic nijar jamhuriyar nijar musulmi
Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe: 30.9.2020

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Oct 6, 2020 9:48


Ko kun san cewa a wani gari da ke jihar Katsina a Tarayyar Najeriya, akwai al'ummar Musulmi da Kirista da ke zaune kusan shekaru 100 ba tare da an taba jin kansu ba? Ku biyo mu domin jin dalili.

ko ku taba katsina najeriya musulmi tarayyar najeriya
Bakonmu a Yau
Bakonmu a Yau - An samu rarrabuwar kai tsakanin lauyoyin Najeriya kan janye gayyatar da suka yiwa El Rufa'i

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Aug 27, 2020 3:36


Dambarwar da ta biyo bayan janye gayyatar da aka yiwa Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasir El Rufai domin yiwa taron kungiyar lauyoyin Najeriya jawabi yanzu haka na neman raba kungiyar gida biyu, ganin yadda kungiyar lauyoyi Musulmi suka bukaci daukaci ‘yayan su su kauracewa taron. Dangane da wannan mataki Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Barista Lawal Ishaq, lauya mai zaman kan sa, kuma ga bayanin da yayi mana akan wannan mataki.

suka samu najeriya musulmi bashir ibrahim idris
Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe: 29..07.2020

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Aug 4, 2020 9:44


A ranar Jumma'ar da ta gabata ne, alumar Musulmi a fadin duniya suka fara shagulgulan babbar Salla ko kuma Sallar layya. To sai dai a bana bikin ya zo ne daidai lokacin da duniya ke ci gaba da fama da annobar corona da ta janyo koma baya a bangarori dabam-dabam na rayuwa.

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Shirin Taba ka Lashe kan azumin shekara ta 2020

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later May 5, 2020 9:44


A yayin da aka fara azumin watan Ramadan a sassa daban daban na duniyar Musulmi ciki har da Najeriya, a karon farko daukacin tafsiri na Alquarni da ake yi ya koma ana yinsa ne kai tsaye ta hanyar sadarawa ta yanar Gizo watau Internet saboda cutar Covid 19 da ta hana cunkoson jama’a.

AWR Hausa - هَوْسَ
DANGANTAKAR KRISTA DA MUSULMI / IBABDA

AWR Hausa - هَوْسَ

Play Episode Listen Later Feb 5, 2020 29:00


SAKAMAKON ZUNUBI / GASKANTA GA MAHALICCI

musulmi
Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe 01.05.2019

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later May 7, 2019 9:56


Shirin na wannan mako ya duba yadda al'ummar Musulmi ke shirye-shiryen tarbon azumin watan Ramadana a kasashen Nijar da Najeriya da kuma falalar da ke tattare da wannan wata.

shirin taba azumi nijar najeriya musulmi