Tambaya da Amsa

Follow Tambaya da Amsa
Share on
Copy link to clipboard

Masu Saurare na aiko da Tambayoyinsu domin neman amsa a shirin, Ana gabatar da shirin ne a karshen mako.

Rfi - Abdoulaye Issa


    • May 31, 2025 LATEST EPISODE
    • every other week NEW EPISODES
    • 19m AVG DURATION
    • 180 EPISODES


    More podcasts from Rfi - Abdoulaye Issa

    Search for episodes from Tambaya da Amsa with a specific topic:

    Latest episodes from Tambaya da Amsa

    Waɗanne dalilai ne ke hana ɗan Adam samu isasshen barci cikin dare

    Play Episode Listen Later May 31, 2025 20:09


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan wasu dalilai  dake haifar da rashin samun isasshen barci a cikin  dare. Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Micheal Kuduson, don jin sauran tambayoyin da kwararru suka amsa a wannan mako.

    dare samu cikin micheal kuduson
    Wane mutum ne ya fara ƙirƙirar fusahar AI?

    Play Episode Listen Later May 17, 2025 20:24


    Shirin TAMBAYA DA AMSA na wanan makon tareda Nasiru Sani ya amsa wasu muhimman tambayoyin da suka shige muku dufu. Ku shiga cikin alamar sauti domin jin karin bayani.....

    Tasirin harajin da shugaban Amurka Donald Trump ya ƙaƙabawa wasu ƙasashe

    Play Episode Listen Later May 10, 2025 20:53


    A yau shirin tamabaya da amsa, tare da Nasiru Sani, zai kawo muku bayanai ne akan tasirin tsarin harajin da shugaban Amurka Donald Trump ya ƙaƙabawa ƙasashen Canada da Mexico da kuma China akan ƙasashe Afirka. Shirin ya kuma zanta da kwararru a fannin lafiya, kan dalilan da ke sanya shan ruwa a kai.Akwai kuma cikakken bayani kan Sultan Makenga, wato jagoran ƙungiyar 'yan tawayen M23 wanda ya hana zaman lafiya a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo, musamman ma a gabashin ƙasar.Shiga alamar sauti, domin saurarin cikakken shirin.

    Mecece hukumar raya kasashe ta USAID? Me yasa Trump ya soketa?

    Play Episode Listen Later May 3, 2025 20:01


    Shirin TAMBAYA DA AMSA na wanan rana tareda Nasiru Sani, cigaba ne na tarihin Sarkin Musulmi Muhammed Bello da kuma wasu karin tambayoyi na masu sauraro suka aiko mana.  Ku latsa alamar sauti domin jin cikakken shirin....

    Tasirin matakin matatar man Ɗangote ga hada-hadar makamashi a Najeriya

    Play Episode Listen Later Apr 19, 2025 20:02


    Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru Sani bisa al'ada kan kawo muku amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da ku masu sauraro kuka aiko mana. A yau shirin Tambaya da Amsa zai amsa tambaya wani mai sauraro ne wanda ke neman sani ko kuma ƙarin bayanai game da tasirin matakin matatar man Dangote na daina sayar da ɗanyen mai da Naira, ga tattalin arziƙin ƙasar da kuma yadda hakan zai shafi ɗaiɗaikun jama'a.Don jin amsar wannan tambaya da kuma ƙarin wasu da shirin ya amsa a wannan mako, ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin.

    Shirin Sallah na musamman akan muhimmancin azumi ga musulmi

    Play Episode Listen Later Apr 6, 2025 19:42


    Kasancewar Azumin na watan Ramadan ya kunshi ladubba da tarin alkhairi a cikinsa, waɗanda suka haɗa ƙara kusanci ga mahalicci ta hanyar gudanar da ɗumbin ibadu da kyautatawa juna da nisantar dukkanin ayyuka ko lamura da suka saɓawa shari'a. Watan na Ramadan wata ne mai matuƙar daraja wanda dukkanin musulmi ke neman falala daga Allah a cikinsa, wakimmu na jihar Bauchi a Najeriya Ibrahim Malam goje ya zanta da Shehin Malami Imam Muhammad Hadi Abubakar, Na'ibin Babban Limamin Masallacin Juma'a na At-Taqwa, da ke garin Bauchi dangane da muhimmancin watan na Ramadana.

    Bayani akan tsarin ra'ayin riƙau a siyasar Duniya

    Play Episode Listen Later Apr 5, 2025 19:01


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne dangane da ra'ayin riƙau a fagen siyasa wanda jama'a da dama ke neman bayani akansa.

    Me ye ma'anar kalmomin Kano da Katsina?

    Play Episode Listen Later Mar 15, 2025 18:23


    Shirin TAMBAYA DA AMSA da wanan mako  tareda Nasiru Sani ya kuma amsa tambaya da wasu suka aiko mana kan muhimmanci Garin Goma na Jamhuriya Dimokradiyar Congo ga 'yantawayen M23. Ku latsa alamar sauti domin jin karin bayani

    Faduwar gaba?Jin tsoro ne ko kuma wata alama ce ta gazawar zuciya?

    Play Episode Listen Later Feb 22, 2025 21:06


    Tambaya da Amsa,bisa al'adar shiri ne da ke zuwa muku da wasu amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, Shin kome me ke kawo faduwar gaba? Jin tsoro ne ko kuma wata alama ce ta gazawar zuciya?

    Ko wata kasa a doron duniyar nan, ta taɓa fusƙantar irin gobarar da ta tashi a birnin Los Angeles

    Play Episode Listen Later Feb 15, 2025 19:27


    Shirin na Tambaya da amsa na baiwa masana damar kawo ƙarin haske a wasu daga ciƙin tambayoyinku daga nan Rfi,shin ko wata kasa a doron duniyar nan, ta taba fusƙantar irin gobarar da ta tashi a birnin Los Angeles na Amurka kuma duk da kasancewarta babbar ƙasa mai isassun kayan aiki,ko mai ya hana ya hana Amurka samun nasarar shawo kan gobarar a cikin ƙanƙanin lokaci

    Tarihin kafuwar ƙungiyar kare hakkin ɗan adam ta Human Rights Watch

    Play Episode Listen Later Feb 8, 2025 19:59


    Shirin 'Tambaya Da Amsa na wannan mako zai kawo muku  tarihin kafuwar ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch, da kuma tarihin Gadar Jebba da ke tsakiyar Najeriya..

    Bayanai dangane da dalilan dake sanya ci gaba ko karayar tattalin arzikin ƙasashe

    Play Episode Listen Later Feb 1, 2025 20:20


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan yanayin tattalin arzikin Kasashen duniya da hanyoyin da kan haifar da ci gaban sa da kuma karayarsa a wasu kasashen na duniya.A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan yanayin tattalin arzikin Kasashen duniya da hanyoyin da kan haifar da ci gaban sa da kuma karayarsa a wasu kasashen na duniya.

    Tarihin zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Ghana John Dramani Mahama

    Play Episode Listen Later Jan 18, 2025 19:58


    A yau shirin tamabaya da amsa zai fara ne da kawo muku takaitaccen tarihi ne akan zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Ghana  wato John Dramani Mahama da tasirin sa ga lamuran ƙasar.

    Tasirin allura rigakafin cizon sauro a Najeriya

    Play Episode Listen Later Jan 11, 2025 19:59


    Shirin TAMBAYA DA AMSA na wanan makon tareda Nasiru Sani , ya amsa tambaya kwaraarre kan sha'anin siyasar kasa da kasa gameda kungiyar 'yan tawayen HTS wadda ta hambarar da Bachar Al-assad daga karagamar mulki.

    Labarin man fetur da aka fara hakowa a arewacin Najeriya

    Play Episode Listen Later Jan 4, 2025 19:38


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan alfanun shan lemon tsami da akasin hakan akan lafiyar mutane.

    najeriya
    Ƙarin bayani kan ikon Majalisan Dattawa da ta Wakilai a Najeriya

    Play Episode Listen Later Dec 28, 2024 21:05


    Shirin 'Tambaya da Amsa na wannan makon tare da Nasiru Sani ya amsa wasu daga cikin tambayoyin masu sauraro ciki har da masu neman ƙarin bayani kan wace tafi ƙarfin iko tsakanin Majalisun Najeriya biyu wato Dattawa da ta Wakilai.

    Tambaya da Amsa akan tarihin jaruman film ɗin Kasar India Shah Rukh khan da Salman Khan

    Play Episode Listen Later Dec 14, 2024 21:25


    Shiri ne da ke zuwa muku da wasu amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma a kowane mako yake zuwa muku a daidai wannan lokaci. A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku taƙaitaccen tarihi ne na fitattun jaruman film ɗin India domin sanin inda suka fito da kuma alaƙar dake tsakaninsu, wato Sharuh khan da Salman Khan.

    TAMBAYA DA AMSA akan bambancin ICC da ta ICJ wajen gudanar da shari'a

    Play Episode Listen Later Dec 7, 2024 20:09


    Shiri ne da ke zuwa muku da wasu amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma a kowane mako yake zuwa muku a daidai wannan lokaci.A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku ƙarin haske ne akan Salam sashin Hausa na RFI wai ko akwai bambanci tsakanin aikin Kotun ICC da Kotun ICJ idan akwai shi mine ne kuma a wasu kasashe ne kotunan suke sannan a wasu shekaru ne aka samar da su. Sannan akwai tambayar dake neman karin bayani dangaen da tasirin dumamar yanya ga halittu.

    Bayani kan sabuwar kungiyar 'yan Arewa da ke da'awar kawo shugabanci na gari

    Play Episode Listen Later Nov 23, 2024 18:09


    A cikin wannan shirin Tambaya da amsa,masu sauraro sun bukaci karin haske a kan wannan kungiya ta 'yan Arewa da tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau ke shugabanta.Akwai wasu daga cikin amsoshin tambayoyin masu saurare daga nan sashin hausa na Rfi.

    Tambaya da amsa

    Play Episode Listen Later Nov 9, 2024 19:00


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku takaitaccen tarihi ne akan yankin Bakasi wanda ke kudu maso kudancin Najeriya da kuma tasirin sa wadda yakai ga samun tababa akansa tsakanin Najeriya da Kamaru. Sai a latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin

    kamaru amsa najeriya
    Amsoshin wasu daga cikin tambayoyi masu sauraren Rfi

    Play Episode Listen Later Oct 26, 2024 20:00


    A cikin wannan shirin ,Nasir Sani ya tattaro tambayoyin ku masu sauraren Rfi hausa,wandada a cikin wannan shirin za ku ji amsoshin wasu daga cikin su.Masu saurare sun bukaci samun karin haske dangane da yarjejeniya a bangaren da ya shafi yankinn  Neja Delta da Gwamnatin Najeriya.Shirin Tambaya da amsa na zuwa maku ne a duk karshen mako daga sashen hausa na Rfi.

    Tambaya da Amsa:-Taƙaitaccen tarihin Ibrahim Ra'isi tsohon shugaban Iran

    Play Episode Listen Later Oct 12, 2024 20:17


    Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru Sani a wannan mako kamar yadda ya saba ya amsa wasu jerin tambayoyi da masu sauraro suka aiko, ciki kuwa har da amsar tambaya kan tarihin Marigayi shugaba Ibrahim Ra'isi na Iran da Allah ya yi rasuwa sakamakon haɗarin jirgin sama cikin shekarar nan.

    iran allah tarihin amsa najeriya shugaban
    Bayani a kan hotunan da ake bugawa a jikin takardun kuɗi

    Play Episode Listen Later Oct 5, 2024 19:42


    A yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan tasirin hotunan mutane ko dabbobi ko na tsirrai da akan sanya a jikin takardun kudi da na kwandaloli.

    Alfanun siyasar Birtaniya ga kasashen Afrika,ko yaya zaben su ke gudana?

    Play Episode Listen Later Sep 28, 2024 19:50


    A cikin shirin tambaya da amsa, a duk karshen mako,Nasiru Sani kan kawo maku wasu daga cikin amshoshin ku masu saurare.A wannan mako za ku ji amsa dangane da siyasar Birtaniya,da wasu daga cikin amsoshin tambayoyin ku masu saurare.

    afrika yaya birtaniya
    Tasirin da tarzoma ke yi ga tattalin arziƙin ƙasa

    Play Episode Listen Later Sep 14, 2024 17:26


    Shiri ne da ke zuwa muku da wasu amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, domin samun fahimta kan batutuwa ko abubuwan da suka shige muku duhu wanda  ke zuwa muku a kowanne mako kuma a daidai wannan lokaci. Kuma a yau shirin tamabaya da amsa zai kawo muku bayanai ne akan tasirin da tarzoma ke da ita ne akan tattalin arziki.

    Amsar tambaya kan salon siyasar Birtaniya da banbancinta da na sauran ƙasashe

    Play Episode Listen Later Aug 17, 2024 19:50


    Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru Sani a wannan mako  ya amsa wasu daga cikin tambayoyin da aka aika mana, Shirin ya amsa tambaya kan yadda neman ƙarin bayani da wani mai sauraro ya yi kan zubu ko kuma yanayin siyasar Birtaniya dama banbancinta da siyasar da ake gani a ƙasashen da ta mulka.Wannan da sauran tambayoyi na tafe a cikin shirin na wannan mako.

    Shin yaya duniyar aljanu take da kuma yadda ma'askin dare ke gudanar da aikin sa?

    Play Episode Listen Later Aug 10, 2024 20:17


    A cikin shirin Tambaya da amsa na wannan mako zaku ji fashin baki kan Ma'askin dare, da kuma duniyar aljanu Danna Alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nasiru Sani

    Ƙarin bayani kan yarjejeniyar SAMOA da ta haifar da cece-kuce a Najeriya

    Play Episode Listen Later Aug 3, 2024 18:18


    Shirin 'Tambaya da amsa' na wannan mako kamar kullum ya amsa wasu daga cikin tambayoyi da masu sauraro suka aika, masaman ƙarin bayani gameda yarjejeniyar SAMOA da ya haifar da cece -kuce tsakanin gwamnatin Najeriya da ƴan ƙasar masannan malaman addini.

    Banbanci dake tsakanin siyasar Birtaniya da siyasar kasashen Duniya?

    Play Episode Listen Later Jul 20, 2024 18:48


    A cikin shirin Tambaya da amsa daga Sashen hausa na Rfi,masu sauraro kan aiko da tambayoyin su,wandada muke mika su ga masana da suke yi mana fashin baki a kai.A cikin wannan shirin Nasir Sani ya leko wasu daga cikin tambayoyin masu sauraro.

    rfi duniya dake sashen najeriya birtaniya
    A cikin shirin zaku ji amsar tambaya game da sabon irin masara da aka samar

    Play Episode Listen Later Jul 13, 2024 20:13


    Shirin tambaya da amsa na wannan makon ya amsa tambayoyi da dama da masu saurare suka aiko mana su. Danna alamar saurare don jin masoshin tambayoyin ta cikin shirin tare da Nasiru Sani

    Bayani a kan ayyunkan Hukumar Lafiya ta Duniya WHO

    Play Episode Listen Later Jun 15, 2024 19:39


    Shirin 'Tambaya Da Amsa' wanda ya ke zuwa duk mako a wannan tasha zai amsa tambayar da ke neman bayanni a kan ayyukan Hukumar Lafiya ta Duniya,,musamma inda take samun kuɗaɗen gudanar da ayyukanta da kuma yadda taa ke ɗaukar ma'ikata.

    duniya hukumar
    Amsar tambaya game da muhimmancin taken ƙasa wato National Anthem

    Play Episode Listen Later Jun 8, 2024 18:53


    Shirin Tambaya da Amsa tare da Nasiru sani kamar kowanne mako ya na gayyato ƙwararru ne don amsa tambayoyin da masu sauraro suka aiko mana.  A wannan mako, shirin ya amsa tambaya game da tasirin taken ƙasa da ake kira National Anthem a Turance.Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin..

    Tarihin tsohon shugaban Iran Ebrahim Raisi da bayani akan ma'askin dare

    Play Episode Listen Later Jun 1, 2024 20:17


    Shirin tamabaya da amsa na wannan mako zai kawo muku tarihin shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi, wanda Allah Ya yi wa rasuwa a ranar 19 ga watan Mayun shekarar 2024, tare da bayani akan ma'askin dare kamar yadda aka aiko mana da tambayoyi akansu, sai a kasance tare da mu a cikin shirin.

    Bayani kan kotun ICC da kuma sammacin kamo firaministan Isra'ila da shugabannin Hamas

    Play Episode Listen Later May 25, 2024 20:00


    Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon ya amsa wasu daga cikin tambayoyi da masu sauraro suka aiko mana ciki harda amsar tambaya da ke neman bayani a game da kotun hukunta manyan laifuka ta duniya, ICC da batun sammacin  kama firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu shugabannin ƙungiyar Hamas. Ku latsa alamar sautin donjin cikakken shirin tare da Micheal Kuduson.........

    hamas benjamin netanyahu ku isra icc kuma kamo amsa majalisar dinkin duniya micheal kuduson
    Bayani a kan kamanceceniyar mulkin gurguzu da kama-karya

    Play Episode Listen Later May 4, 2024 20:00


    Shirin, wanda  ke zuwa muku duk mako a lokacin irin wannan, yana kawo muku amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wasu daga cikin masu bibiyanmu suka aiko mana ne, kuma a yau, za ku ji amsar tambayar da ke neman ƙarin bayani a kan salon mulkin gurguzu, da kuma ko da gaske yana  da kamanceceniya da mulkin kama-karya kamar yadda masu kushe shi ke fadi. Sai a kasance tare da  mu.

    Hukumar samar da wutar lantarki ta yi bayani game da kudin wuta da jama'a za su biya a Najeriya

    Play Episode Listen Later Apr 13, 2024 20:01


    ‘Tambaya Da Amsa' shiri ne da ke kawo amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana. Bayan janye tallafin lantarki a Najeriya, hukumar samar da wutar ta yi bayani  game da rukunnai dabam dabam na masu amfani da wuta da abin da za su biya a matsayin kudin wuta. A yi mun ƙarin bayani a kan wadannan rukunnai. Menene ya sa dole sai an kasa al'umma zuwa rukuni -rukuni?

    Ƙarin bayani kan yakin duniya da yadda za'a kauce wa sake barkewarsa

    Play Episode Listen Later Mar 30, 2024 20:01


    Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micheal Kuduson ya amsa wasu daga cikin tambayoyi da masu sauraro suka aiko mana ciki harda amsar tambaya da ke neman bayani a kan yakin duniya da yadda za a kauce wa aukuwar wani yakin duniya.

    Sanadin katsewar kafofin sadarwa na Internet a nahiyar Afirka

    Play Episode Listen Later Mar 23, 2024 20:00


    shirin a wannnan mako zai ba da hankali ne akan abinda ya kai ga katsewar hanyoyin sadarwa na internet a wasu sassa na Nahiyar Afirka.

    internet kamaru nijar najeriya afirka
    Karin bayani a kan ‘yan sandan kasa da kasa na Interpol

    Play Episode Listen Later Mar 16, 2024 20:01


    Shirin yana zuwa muku ne da amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa mukua wannan tasha kuma a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, za mu ji karin bayani a kan ‘yan sandan kasa da kasa na Interpol. Abokinku, Michael Kuduson ne ke muku lale marhabun.

    Neman bayanni a game da mayar da kasa saniyar ware

    Play Episode Listen Later Mar 9, 2024 20:00


    Kamar yadda muka saba, shirin yana zuwa muku ne da amsoshin tambayoyin da masu sauronmu suka aiko mana, kuma duk mako yake zuwa muku a wannan tasha kuma a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman bayanni a game da mayar da kasa saniyar ware, da kuma tasirin haka a kan kasar da aka maida saniyar ware.

    Amsoshin wasu daga cikin tambayoyin masu saurare daga Rfi

    Play Episode Listen Later Mar 2, 2024 20:00


    A cikin shirin na wannan mako,Michael Kuduson ya duba wasu daga cikin tambayoyin,ko wadanan hanyoyi ne ake bi domin samun tikiti kujerar wakili a Kwamity tsaro na MDD.Ya kuma duba wasu tambayoyi da suka jibanci bangaren tsaro da sauren su.

    Tarihin yan tawayen Houthi na Yemen

    Play Episode Listen Later Feb 17, 2024 20:00


    A cikin shirin tambaya da amsa na wannan mako, Michael Kuduson ya mayar da hankali a tambayar da ta shafi yan Tawayen Houthi na kasar Yemen.Sai ku biyo mu.

    Tambaya da Amsa: Cikakken tarihin Hausawa 'yan asalin kasar Mali

    Play Episode Listen Later Feb 10, 2024 20:00


    Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman sanin tarihin Hausawa ‘yan asalin kasar Mali.  Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Micheal Kuduson.

    mali daga tarihin amsa hausawa micheal kuduson
    Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami'an tsaro?

    Play Episode Listen Later Feb 3, 2024 20:00


    Shirin ‘Tambaya Da Amsa' yana kawo muku amsoshin tambayoyin da masu sauraronmu suka aiko mana ne, kuma duk mako yake zuwa muku a daidai wanna lokaci, kuma a wannan tasha. Ko me ya sa gwamnonin jihohi a Najeriya ba su da iko a kan jami'an tsaro? Wannan tambayar na daya daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau. Sai ku kasance tare da abokinku, Michael Kuduson.

    Neman karin bayani a kan Somaliland da ko kasa ce mai ‘yanci?

    Play Episode Listen Later Jan 27, 2024 20:00


    Shirin ‘Tambaya Da Amsa' yana zuwa muku ne da amsoshin wasu daga cikin tambayoyin da wsu daga cikin masu sauraronmu suka aiko mana, kuma duk mako ya ke zuwa muku a daidai wannan lokaci.Daga cikin tambayoyin da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman karin bayani a kan Somaliland da ko kasa ce mai ‘yanci. Sai a biyo

    Bayani a kan ramukan sararin samaniya (Black Holes)

    Play Episode Listen Later Jan 20, 2024 19:59


    Kamar yadda aka saba, shirin yana kawo muku amsoshin tambayoyin da wasu daga cikin masu sauraronmu suka aiko  mana ne, kuma duk mako  yake zuwa muu a daidai wannan lokaci. Daga cikin tambayoyin da za mu amsa, akwai wadda ke neman bayani a kan ramukan nan da ke sarari, wadanda ake kira ‘black holes. 

    Dalilan da suka hana kasashe masu tasowa dogaro da kansu a bangaren tsaro

    Play Episode Listen Later Dec 16, 2023 19:58


    Shirin ‘Tambaya Da Amsa ‘ yana zuwa muku ne kowane mako a wannan tasha, inda ya  ke kawo amsoshin tambayoyin da suka samu shiga daga masu sauraronmu. Daga cikin tambayoyi da za mu amsa a yau, akwai wadda ke neman bayani a kan dalilin da ya sa kasashe masu tasowa ba iya dogaro da kan su wajen yaki da matsalar tsaro,, musamman ma ta'addanci da sauransu.

    Claim Tambaya da Amsa

    In order to claim this podcast we'll send an email to with a verification link. Simply click the link and you will be able to edit tags, request a refresh, and other features to take control of your podcast page!

    Claim Cancel