Podcasts about akwai

  • 17PODCASTS
  • 72EPISODES
  • 21mAVG DURATION
  • 1MONTHLY NEW EPISODE
  • May 10, 2025LATEST

POPULARITY

20172018201920202021202220232024


Best podcasts about akwai

Latest podcast episodes about akwai

Tambaya da Amsa
Tasirin harajin da shugaban Amurka Donald Trump ya ƙaƙabawa wasu ƙasashe

Tambaya da Amsa

Play Episode Listen Later May 10, 2025 20:53


A yau shirin tamabaya da amsa, tare da Nasiru Sani, zai kawo muku bayanai ne akan tasirin tsarin harajin da shugaban Amurka Donald Trump ya ƙaƙabawa ƙasashen Canada da Mexico da kuma China akan ƙasashe Afirka. Shirin ya kuma zanta da kwararru a fannin lafiya, kan dalilan da ke sanya shan ruwa a kai.Akwai kuma cikakken bayani kan Sultan Makenga, wato jagoran ƙungiyar 'yan tawayen M23 wanda ya hana zaman lafiya a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo, musamman ma a gabashin ƙasar.Shiga alamar sauti, domin saurarin cikakken shirin.

Mu Zagaya Duniya
Rasha ta karɓi baƙuncin taron bikin cika shekaru 80 da kawo ƙarshen yaƙin duniya na biyu

Mu Zagaya Duniya

Play Episode Listen Later May 10, 2025 20:03


Shirin  Mu Zagaya Duniya  na wanan makon tareda Nura Ado Suleimane, ya yi duba ne kan nasarar kashe ‘yan ta'adda fiye da dubu 13 da jami'an tsaron Najeriya suka yi. Shirin kuma ya  sake waiwayar wani rahoton ƙwararru da ya ce dubun dubatar mutane ne ke rasa rayukansu a dalilin cutuka masu alaka da abincin da suke ci.Haka zalika ya taɓo batun yadda a Sudan ta Kudu kazamin rikicin da ke faruwa a yankunan da ke kusa da kogin Nilu, ya hana jami'an agaji tallafa wa yara ƙanana kimanin dubu 60 da ke fama da cutar yunwa.Akwai kuma labarin yadda Rasha ta karbi bakuncin taron ƙasashe a bikin cika shekaru 80 da samun nasarar murƙushe sojojin Nazi na Jamus abin da ya kawo ƙarshen yaƙin duniya na biyu.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

Tambaya da Amsa
Bayani kan sabuwar kungiyar 'yan Arewa da ke da'awar kawo shugabanci na gari

Tambaya da Amsa

Play Episode Listen Later Nov 23, 2024 18:09


A cikin wannan shirin Tambaya da amsa,masu sauraro sun bukaci karin haske a kan wannan kungiya ta 'yan Arewa da tsohon gwamnan Kano Ibrahim Shekarau ke shugabanta.Akwai wasu daga cikin amsoshin tambayoyin masu saurare daga nan sashin hausa na Rfi.

Mu Zagaya Duniya
Wasu daga cikin muhimman lamuran da suka faru a makon da ya ƙare

Mu Zagaya Duniya

Play Episode Listen Later Nov 23, 2024 19:59


Masu sauraro Assalamu alaikum, barkanmu da sake haduwa cikin sabon shirin Mu Zagaya Duniya, wanda ke waiwayar wasu daga cikin muhimman lamuran da suka faru a makon da ya ƙare.......Akwai tsokaci ko kuma martani daga ɓangarori daban daban  dangane da umarnin kotun duniya ta ICC na bada sammacin kama Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu da tsohon ministan tsaronsa da kuma ɗaya daga cikin Jagororin  Mayakan Hamas.

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle
Taba Ka Lashe: 26.06.2024

Taɓa Ka Lashe | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Jul 2, 2024 10:01


Akwai lokacin da 'yan bori da matsafa ke haduwa a sassan yammacin Jamhuriyar Nijar.

taba akwai jamhuriyar nijar
Wasanni
Fatanmu wasan Damben gargariya ya shiga wasannin Olympics - Dambe Warriors

Wasanni

Play Episode Listen Later Jun 10, 2024 10:00


Shirin Duniyar Wasanni a wannan makon ya yi duba ne kan ci gaban da wasan Damben Gargajiya ke samu a kasar Hausa. Akwai kungiyoyi da dama da a yanzu suka shiga cikin sabgar wasan dambe wanda kuma hakan ke kara mata tagomashi dama jawo ra'ayin wadanda da basa ciki shiga cikinta gadan-gaban. Dambe Warriors na daga cikin kungiyoyi da ke suka jima suna shirya wasan inda 'yan wasan ke samun albashi mai tsoka a mataki daban-daban. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Khamis Saleh......

Wasanni
Har yanzu akwai rashin tabbas game samar da ingantaccen tsaro yayin gasar Olymics mai zuwa

Wasanni

Play Episode Listen Later May 6, 2024 9:59


Shirin duniyar wasanni na wannan mako ya dubi yadda ake tufka da warwarwa game da tsarin samar da cikakken tsaro yayin gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta Olympics da birnin Paris zai karbi bakunci. Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Khamis Saleh

Mu Zagaya Duniya
Bitar labaran mako: Yadda aka ceto daliban Kuriga a Kadunan Najeriya

Mu Zagaya Duniya

Play Episode Listen Later Mar 30, 2024 19:30


Shirin 'Mu Zagaya Duniya' na wannan mako tare da Rukayya Abba Kabara ya yi bitan wasu daga cikin labaran da suka fi daukar hankali a makon da ya wuce ciki har da labarin yadda gwamnatin Najeriya ta ceto daliban Kuriga da ke Jihar Kaduna tare da sada su da iyalan su. Akwai dambarwar da ta zagaye batun karin kudin aikin hajji da ya gigita maniyyatan Najeriyar, sai dai kuma gwamnati ta kawo dauki a wasu jihohin.Zakuji yadda harin ta'addanci mafi muni a Rasha ya hallaka mutane sama da 130, kuma tuni wadanda aka kama suka amsa laifin su.

Al'adun Gargajiya
Yadda tsadar rayuwa ke barzana ga Maroka da Sankira a Jamhuriyar Nijar

Al'adun Gargajiya

Play Episode Listen Later Mar 26, 2024 10:09


Shirin al'adun gargajiya na wannan mako ya duba yadda jama'a a Maradi suka koma amfani da ruwan randa a maimakon kankara lokacin azumin watan Ramadana, saboda tsadar kankarar. Akwai mu dauke da yadda Maroka da kuma Sankira ke fuskantar barazana a sakamakon tsadar rayuwa.Dannan alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Abdullahi Isa.

shirin hausa yadda maroka maradi akwai jamhuriyar nijar
108 Milliards
La santé mentale au cœur de la survie entrepreneuriale avec Raphaël Leclerc - S2-Ep2

108 Milliards

Play Episode Listen Later Jan 12, 2024 88:23


Pourquoi ai-je voulu inviter Raphaël Leclerc ? Parce que son expérience en tant qu'entrepreneur et CEO, marquée notamment par le redressement judiciaire qu'il a vécu avec son entreprise, est riche d'enseignements. De ses débuts aux stratégies innovantes de gestion et de délégation, Raphaël Leclerc, fondateur de Akwai, partage des insights précieux pour tout entrepreneur. Écoutez-le parler de la résilience nécessaire pour surmonter les épreuves, comme le redressement judiciaire, mais aussi et surtout revenir sur ses leçons les plus précieuses : l'importance vitale de la santé mentale, de la résilience, et la recherche continue du bien-être personnel dans le monde exigeant de l'entrepreneuriat. Ce témoignage de Raphaël est une source d'inspiration. Son histoire est un véritable manuel de survie qui vous donnera des clés pour naviguer dans les hauts et les bas du parcours entrepreneurial. Timeline (0:05:26) - Expérience entrepreneuriale et délégation de responsabilités (0:20:35) - Croissance exponentielle et levée de fonds (0:27:23) - La dette et la diligence raisonnable (0:38:29) - Difficultés d'un entrepreneur et valeurs personnelles (0:49:00) - Défis et redressement 'entreprise (0:57:33) - La Routine matinale comme facteur de réussite (1:18:22) - Coach de vie et satisfaction personnelle Ma masterclass sur la visualisation est disponible ici et avec le code PODCAST vous aurez 10€ de remise.

Wasanni
Yadda kwallon kafa ke bada gudunmuwa wajen samar da hadin kai a Najeriya

Wasanni

Play Episode Listen Later Nov 27, 2023 10:00


Shirin "Duniyar Wasanni" a wannan makon yayi duba ne kan yadda wani dan Arewacin Najeriya Alhaji Abdullahi Miko Nakeli, ya samar da kungiyar kwallon kafa ta Spatters football club a Jahar Lagos yankin Kudancin kasar, da ke baiwa matasa damar samun manyan kungiyoyi a ciki da wajen Najeriya. Akwai ‘yan wasa da dama da suka fito daga arewacin Najeriya da ke wasa a wannan kungiyar, wacce ta ke baiwa ‘yan wasa daga yankin arewaci dama don nuna irin tasu kwarewa da kuma bajinta a wannan bangare.Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Khamis Saleh......

Tambaya da Amsa
Dalilan da suka haddasa barkewar yaki tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas

Tambaya da Amsa

Play Episode Listen Later Oct 14, 2023 20:01


Shirin 'Tambaya da Amsa' na wannan makon tare da Micael Kuduson, mayar da hankali kan neman karin bayani dangane da musabbabin sake barkewar rikici tsakanin kungiyar Hamas ta yankin Falasdinu da Isra'ila. Akwai kuma wasu karin tambayoyin da shirin ya yi wa masu sauraro karin bayani akai.

Al'adun Gargajiya
An kaddamar da shirin farfado da salon kidan Duma a Nijar

Al'adun Gargajiya

Play Episode Listen Later Aug 31, 2023 10:12


Shirin al'adunmu na gado tare da Abdoulaye Issa a wannan mako ya mayar da hankali ne kan bikin kidan Duma, guda cikin al'adun jihar Maradi da ke kokarin gushewa.  A wani kokari na dakile gushewar al'adu, gwamnatin jamhuriyyar Nijar ta kaddamar da wani gangamin horar da matasa kidan Duma, salon kidan da ke da shahara a tsakanin garuruwan Hausawa.Akwai dai salo kala kala na kidin Duma da yanzu ke zama inda mata sun fi son gargajiya yayin bukukuwansu abin da ake kira Partyn kauyawa Tasi'u Bakwai ya mana filla filla ma'anar kidi irinsu adamulmula, yar sahabi da sauransu. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin..............

Bakonmu a Yau
Akwai yiwuwar mutane miliyan 600 su tagayyara saboda yunwa nan da 2030-Oxfam

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Jul 13, 2023 3:54


Kungiyar Oxfam ta goyi bayan rahoton hukumar samar da abinci ta majalisar dinkin duniya FAO kan yawan mutane miliyan 783 da ke fama da matsananciyar yunwa musamman a nahiyar Africa, inda ta ce matukar ba'a yi hattara ba nan da 2030, cikin wannan adadi guda miliyan 600 zasu tagayyara sanadin yunwar.

Muhallinka Rayuwarka
Akwai yuyuwar samun ambaliyar ruwa a Najeriya a daminar bana-NIMET

Muhallinka Rayuwarka

Play Episode Listen Later Jun 4, 2023 19:54


Hukumar kula da hasashen yanayi ta tarayyar Nigeria NIMET, ta ankarar da mazauna wasu jihohin arewacin kasar dangane da mamakon ruwan saman da ake sa-ran zubawa nan da ‘yan kwanaki masu zuwa. A cewar hukumar, wacce kan yi hasashen yadda yanayi zai kasance a kasar, tuni na'urorinta suka hango alamomin tsawa da walkiya a yankunan jihohin Borno, Taraba, Gombe, Bauchi da  kuma Kano.Wannan hasashe na zuwa ne yayinda har yanzu, wasu al'ummomin kasar, ba su gama farfadowa daga barnar da ambaliya ta yi musu a daminar bara ba.

Muhallinka Rayuwarka
Yadda tsananin zafin rana ke wa jikin dan adam illa

Muhallinka Rayuwarka

Play Episode Listen Later May 28, 2023 19:43


Shirin "Muhallinka Rayuwarka" ya yi dubi ne kan yadda ake fama da zafin rana a Afirka, ciki har da Arewacin Najeriya wanda yanayin kan kai sama da maki 40 na ma'aunin sa. A kwanan nan yankuna da dama na Nahiyar Afruka ciki har da arewacin tarayyar Najeriya sun sha fama da tsananin zafin rana da wani zubin kan kai 43 a ma'aunin Celsius, yanayin da ya yi tsanani har ta kai wasu mutane ke tarewa a sassan Fadammu da Gulabe domin samun sauki.Akwai dai rahotannin da suka nuna yadda al'umma a wasu jihohin Arewacin Najeriya kamar Kano da Maiduguri da Sokoto da dai sauransu, su ka yi matukar kwaluwa da hasken Rana mai dan karen zafi.

MAHANGAR MU
30 - Abin Kwaikwayo

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Apr 20, 2023 14:30


Shin laifi ne in kwaikwayi wani? Akwai wasu sinfin mutane da Shari'a ta yadda in kwaikwaya ne? Mun tattauwa akan wannan mas'ala ganin cewa musamman matasan, suna duba zuwa ga wasu mutana ne suna kwaikwayon irin rayuwar su. --- Send in a voice message: https://podcasters.spotify.com/pod/show/taskar-mallam/message

Mu Zagaya Duniya
Girgizar kasa ta kashe mutane fiye da dubu 23 a Turkiya sa Syria

Mu Zagaya Duniya

Play Episode Listen Later Feb 11, 2023 19:48


Daga cikin manyan al'amuran da shirin Mu Zagaya Duniya na wannan makon ya waiwaya akwai halin da ake ciki a kasashen Turkiya da Syria, inda girgizar kasa ta kashe mutane fiye da dubu 23. Akwai kuma rahoto akan girgizar kasa mafi muni da aka gani a duniya cikin karni na 21.

Episode 1: (Harshen Turanci) -"Akwai ƙishirwa a cikin zukatanmu a gare ku, Ya Ubangiji".3gp

"Kalmomin Rayuwa", "Bishara", "Waƙoƙin Linjila" - A Najeriya, Waɗannan Mutanen sun gaskata da Kabilanci ko Musulunci Addin

Play Episode Listen Later Apr 15, 2022 3:09


(English Version)"There is a Longing in Our Hearts for You, Oh! Lord".3gp

Episode 1: (Harshen Turanci) -"Akwai ƙishirwa a cikin zukatanmu a gare ku, Ya Ubangiji".3gp

"Kalmomin Rayuwa", "Bishara", "Waƙoƙin Linjila" - A Najeriya, Waɗannan Mutanen sun gaskata da Kabilanci ko Musulunci Addin

Play Episode Listen Later Apr 15, 2022 3:09


(English Version)"There is a Longing in Our Hearts for You, Oh! Lord".3gp


Hausa Language - "The Two Roads(English)".mp3 // YAH 1Kalman Ya Zama Mutum1Tun fil'azal akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah yake, Kalman nan kuwa Allah ne. 2Shi ne tun fil'azal yake tare da Allah. 3Dukan abubuwa sun kasance ta gare shi ne, ba kuma abin da ya kasance na abubuwan da suka kasance, sai ta game da shi. 4Shi ne tushen rai, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane. 5Haske na haskakawa cikin duhu, duhun kuwa bai rinjaye shi ba. 6Mat 3.1; Mar 1.4; Luk 3.1,2 Akwai wani mutum da Allah ya aiko, mai suna Yahaya. 7Shi fa ya zo shaida ne, domin ya shaidi hasken, kowa yă ba da gaskiya ta hanyarsa. 8Ba shi ne hasken ba, ya zo ne domin ya shaidi hasken. 9Akwai hakikanin haske mai shigowa duniya da yake haskaka kowane mutum. 10Dā yana duniya, duniyar ta wurinsa ta kasance, duk da haka duniya ba ta san shi ba. 11Ya zo ga abin mulkinsa ne, jama'a tasa kuwa ba ta karɓe shi ba. 12Amma duk iyakar waɗanda suka karɓe shi, wato, masu gaskatawa da sunansa, ya ba su ikon zama 'ya'yan Allah, 13wato, waɗanda aka haifa ba daga jini ba, ba daga nufin jiki ko nufin mutum ba, amma daga wurin Allah.14Kalman nan kuwa ya zama mutum, ya zauna a cikinmu, yana mai matuƙar alheri da gaskiya. Mun kuma dubi ɗaukakarsa, ɗaukaka ce ta makaɗaicin Ɗa daga wurin Ubansa. 15Yahaya ya shaida shi, ya ɗaga murya ya ce, “Wannan shi ne wanda na ce, ‘Mai zuwa bayana ya zama shugabana, domin dā ma yana nan tun ba ni.' ” 16Dukanmu kuwa daga falala tasa muka samu, alheri kan alheri. 17Domin Shari'a, ta hannun Musa aka ba da ita, alheri da gaskiya kuwa ta wurin Yesu Almasihu suka kasance. 18Ba mutumin da ya taɓa ganin Allah daɗai. Makaɗaicin Ɗa, wanda yake yadda Allah yake, wanda kuma yake a wurin Uba, shi ne ya bayyana shi.


Hausa Language - "The Two Roads(English)".mp3 // YAH 1Kalman Ya Zama Mutum1Tun fil'azal akwai Kalma, Kalman nan kuwa tare da Allah yake, Kalman nan kuwa Allah ne. 2Shi ne tun fil'azal yake tare da Allah. 3Dukan abubuwa sun kasance ta gare shi ne, ba kuma abin da ya kasance na abubuwan da suka kasance, sai ta game da shi. 4Shi ne tushen rai, wannan rai kuwa shi ne hasken mutane. 5Haske na haskakawa cikin duhu, duhun kuwa bai rinjaye shi ba. 6Mat 3.1; Mar 1.4; Luk 3.1,2 Akwai wani mutum da Allah ya aiko, mai suna Yahaya. 7Shi fa ya zo shaida ne, domin ya shaidi hasken, kowa yă ba da gaskiya ta hanyarsa. 8Ba shi ne hasken ba, ya zo ne domin ya shaidi hasken. 9Akwai hakikanin haske mai shigowa duniya da yake haskaka kowane mutum. 10Dā yana duniya, duniyar ta wurinsa ta kasance, duk da haka duniya ba ta san shi ba. 11Ya zo ga abin mulkinsa ne, jama'a tasa kuwa ba ta karɓe shi ba. 12Amma duk iyakar waɗanda suka karɓe shi, wato, masu gaskatawa da sunansa, ya ba su ikon zama 'ya'yan Allah, 13wato, waɗanda aka haifa ba daga jini ba, ba daga nufin jiki ko nufin mutum ba, amma daga wurin Allah.14Kalman nan kuwa ya zama mutum, ya zauna a cikinmu, yana mai matuƙar alheri da gaskiya. Mun kuma dubi ɗaukakarsa, ɗaukaka ce ta makaɗaicin Ɗa daga wurin Ubansa. 15Yahaya ya shaida shi, ya ɗaga murya ya ce, “Wannan shi ne wanda na ce, ‘Mai zuwa bayana ya zama shugabana, domin dā ma yana nan tun ba ni.' ” 16Dukanmu kuwa daga falala tasa muka samu, alheri kan alheri. 17Domin Shari'a, ta hannun Musa aka ba da ita, alheri da gaskiya kuwa ta wurin Yesu Almasihu suka kasance. 18Ba mutumin da ya taɓa ganin Allah daɗai. Makaɗaicin Ɗa, wanda yake yadda Allah yake, wanda kuma yake a wurin Uba, shi ne ya bayyana shi.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 64 - Bayani A Kan Azumin Ramadan

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Apr 7, 2022 31:42


Shirin namu na yau Alhamis 07/04/2022 zai ƙunshi bayani a kan Azumin Ramadan daga bakin Shehu Isma'ila Umar Almaddah (Mai Diwani). Sannan za mu dubi muhimman kanun labarai da rahotanni na Jaridar LEADERSHIP ta yau Alhamis 7/4/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 63 - Tattaunawa Da Na'ibin Limamin Masallacin Juma'a Na Apo, Abuja, Imam Auwal Ibrahim Usamah

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Apr 6, 2022 31:42


A shirin namu na yau za mu tattauna ne da Na'ibin Limamin Masallacin Juma'a na Apo Abuja, Imam Auwal Ibrahim Usamah a kan taqaddamar data kai ga korrar Babban Limamin Masallacin Sheikh Nura Khalid da kuma halin da ake ciki a masallacin a halin yanzu. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau LARABA 6/4/2022 ta wallafa. Haka nan akwai Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 58 - Ko Sabon Kamfanin Takin Dangote Zai Yi Tasiri Wajen Bunƙasa Noma a Nijeriya?

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 29, 2022 29:33


Shirin namu na yau zai duba irin tasirin da sabon Kamfanin Taki na Dangote zai iya yi wajen bunƙasa noma a Nijeriya. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 29/3/2022 ta wallafa. Haka nan akwai Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 53 - Sharhin Manyan Labarun LEADERSHIP ta 22/3/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 22, 2022 31:07


Shirin na yau zai yi sharhi a kan manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 22/3/2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 49 - Gudummawar Cibiyar Binciken Fasahar Fatu Ga Tattalin Arzikin Nijeriya

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 16, 2022 27:55


Shirinmu na yau zai tattauna ne da Farfesa M. K. Yakubu, Shugaban Cibiyar Binciken Fasahar Fatu (NILEST) da ke Zariya, inda zamu duba gudumawar sashin ga tattalin arzikin Nijeriya. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 16/3/2022 ta wallafa. Muna kuma da Labarun Wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 48 - Sharhin Manyan Labarun LEADERSHIP ta 14/3/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 14, 2022 30:02


Shirin na yau zai karanta hirar da wannan jaridar ta yi da fitaccen jarumin Kannywood wato Ibrahim Bala. Haka nan akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Litinin 14/3/2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 46 - Yadda aka gudanar da bukukuwan Ranar Mata Ta Duniya

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 9, 2022 30:09


Shirinmu na yau zai duba yadda aka yi bukuwan Ranar Mata ta Duni a sassan qasar nan. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 9/3/2022 ta wallafa. Muna kuma da Labarun Wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 45 - Sharhin Manyan Labarun LEADERSHIP ta 8/3/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 8, 2022 26:54


Shirinmu na yau zai duba tasirin mata a siyasar Nijeriya, musamman a halin yanzu da muke fuskantar zaben 2023. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 8/3/2022 ta wallafa. Muna kuma da Labarun Wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 44 - Sharhin Manyan Labarun LEADERSHIP ta 7/3/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 7, 2022 30:31


Shirin na yau zai karanta karashen hirar da wannan jaridar ta yi da fitacciyar Jarumar Kannywood wato Mas'uda 'Yar Agadas. Haka nan akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Litinin 7/3/2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 41 - Dawo da kasuwannin mako-mako a jihohin Kaduna, Katsina da Zamfara

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Mar 2, 2022 24:47


Tattaunawa a kan bude wasu kasuwannin mako-mako da aka kulle saboda matsalar tsaro, za kuma duba manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 02/03 /2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 37 - Guguwar Siyasar Jihar Zamfara/Wane Hali Dokar Zabe Ke Ciki?

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Feb 24, 2022 30:09


Shirin namu na yau zai tsokaci ne a kan guguwar siyasar Jihar Zamfara data kai ga tsige mataimakin Gwamnan Jihar, Mahdi Aliyu Gusa za kuma mu duba wane hali ake ciki game da dokar zabe. Sannan za mu duba manyan labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Alhamis 24/02/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 36 - Tashin Farashin Danyen Mai A Kasuwar Duniya

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Feb 23, 2022 27:35


Shirin namu na yau zai tattauna ne a kan ko karin farashin gangan danyen mai a kasuwannin duniya zai shafi farashinsa a Nijeriya?. Sannan za mu duba manyan labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 22/02/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 34 - Sharhin Manyan Labarun LEADERSHIP ta 21/2/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Feb 21, 2022 27:32


Shirin na yau zai karanta hirar da wannan jaridar ta yi da fitaccen jarumin Kannywood wato Abba El-Mustapha. Haka nan akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Litinin 21/2/2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 32 - Me ake ciki game da dokar zabe?

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Feb 17, 2022 25:31


Shirin namu na yau zai Tattauna ne a kan halin da ake ciki game da dokar zabe da kuma yadda kallo ya koma kan APC dangane babban taronta da ake shirin yi ranar 26 ga Fabarairun 2022. Haka nan za mu duba manyan labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 17/02/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 31 - Yadda Matsalar Mai Ke Shafar Harkokin Kasuwanci

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Feb 16, 2022 17:54


Shirin namu na yau zai tattauna ne a kan yadda matsalar karancin man fetur ke shafar hada-hadar kasuwanci. Sannan za mu duba manyan labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 16/02/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 20 - Tsaraba Daga LEADERSHIP Hausa ta 28/01/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jan 28, 2022 32:41


Jaridarmu ta LEADERSHIP Hausa ta makon nan, ta yi nazari a kan dalla-dallan abin da ya faru na kisan 'yar shekara 5 a Kano wadda ana tsaka da alhininta sai kuma aka sake yi wa wata 'yar shekara 12 kisan gilla duk dai a Kanon. Akwai sauran labarai na dambarwar fagen siyasa da harkokin gwamnati da kuma Sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 19 - 2023 Jam'iyyu APC Da PDP Sun Zafafa Matakan Sulhu A Tsakanin Mambobinsu

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jan 27, 2022 29:54


Shari kan yadda manyan jam'iyyun mu (APC da PDP) suka dauki matakin neman sulhu a tsakanin mambobinsu, musamman ganin zaben 2023 yana kara dunfarowa. Za mu duba manyan kanun labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Alhamis 27/01/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 18 - Tasirin Janyewar Karin Farashin Man Fetur A Kan Harkokin Kasuwanci

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jan 26, 2022 30:21


Sharin namu na yau zai yi magana ne a kan yadda janyewar karin kudin man fetur zai habbaka harkokin kasuwanci. Sannan za mu duba manyan labarun Jaridar LEADERSHIP ta yau Laraba 26/01/2022. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 12 - Manyan Labarun LEADERSHIP ta Yau Talata 18/1/2022

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jan 18, 2022 31:15


Shirinmu na yau zai tattauna da Shugaban Ƙungiyar 'Yan Albasa, Reshen Jihar Kaduna domin jin yanayin noman albasa a halin yanzu a Nijeriya. Akwai bitar manyan labarun LEADERSHIP ta yau Talata 18/1/2022, sannan akwai labarun wasanni.

leadership hausa barka talata akwai shugaban
Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 7 - Ayyana Takarar Bola Tinubu A 2023, Rikita-rikitar Siyasar Cikin Gida A APC

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jan 11, 2022 20:10


Bola Tinubu ya ayyana zai yi takarar shugabancin qasa a 2023 da kuma bayanin Gwamnan Jihar Filato Simon Bako Lalong a kan Rikita-rikitar Siyasar Cikin Gida A APC, bayan ziyarar da ya kai wa Shugaban Qasa a fadarsa. Akwai sharhin manyan Labarun LEADERSHIP ta 11/01/22 da kuma Labarun wassani.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 105 - Ta'aziyyar Sani Garba SK Da Batun Sarauniyar Kyau 'Yar Kano

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Dec 20, 2021 30:21


Shirin namu na yau Litinin 20/12/2021 zai yi waiwaye kan ta'aziyyar rasuwar fitaccen ɗan wasan Finafinan Hausa, Marigayi Sani Garba (SK). Akwai kuma batun wata 'yar asalin Jihar Kano da aka ce ta lashe Gasar Sarauniyar Kyau ta Nijeriya. Sai sharhin manyan Labarun LEADERSHIP ta 20/12/21 da kuma Labarun Wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 104 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 17/12/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Dec 17, 2021 22:44


Daga manyan labarun LEADERSHIP Hausa ta makon nan, akwai barazanar safarar Bil'adama a Nijeriya da yadda aka yi taron tunawa da Sam Nda-Isaiah karo na farko. Akwai kiɗan shantu a ƙasar Hausa da yadda yake neman ɓatan-dabo. Haka nan akwai sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 103 - Batun Ƙara Wa ‘Yansanda Albashi Da Kashi 20 Cikin 100

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Dec 16, 2021 30:01


Ministan Harkokin ‘Yansanda, Alhaji Maigari Dingyadi ya sanar da cewa, gwamnatin tarayya ta amince da ƙara wa jami'an ‘yansanda albashi da kashi 20 cikin 100 da kuma ƙarin alawus-alawus. Akwai kuma sharhin manyan Labarun LEADERSHIP ta 16/12/21.

kashi hausa barka cikin akwai
Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 93 - Ranar Yaƙi Da Ƙanjamau Ta Duniya

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Dec 1, 2021 30:15


Shirin namu na yau Laraba 1/12/2021 zai yi tsokaci ne a kan ranar yaƙi da ƙanjamau ta duniya. Sannan za mu dubi muhimman kanun labarai da rahotanni na Jaridar LEADERSHIP ta yau. Akwai kuma labarun wasanni.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 90 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 26/11/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Nov 26, 2021 31:27


Jaridar ta yo wa masu karatu tsaraba da labarin Ibtila'in 'yan bindiga a hanyar Kaduna zuwa Abuja tare da tattaunawa da Ɗanmajen Jere, Alhaji Bashir Isah a kan garuruwan da suka fi haɗari a hanyar. Sannan akwai labarin yadda za a magance matsalar zaman kashe wando tsakanin matasan Nijeriya ta hanyar tura su ƙasashen waje. Haka nan Ministan Mai ya ce Shugaba Buhari ya damu da tsadar Iskar Gas, yayin da tsohon Gwamnan Neja Babangida Aliyu ya ce a bar tikitin takarar PDP a 2023 mai rabo ya samu. Akwai kuma Madubin Rayuwa da ke ɗauke da daɗaɗan shafuka na zamantakewar rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 80 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 12/11/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Nov 12, 2021 28:31


Daga manyan labarun LEADERSHIP Hausa ta makon nan, akwai tattaunawa da Farfesa Muhammad Kabir Aliyu kan taɓarɓarewar ilimi a Nijeriya. Akwai batun yadda matsin rayuwa ke rage yawan mace-macen aure da jihohin da suka fi samun kuɗaɗen shiga a farkon bana. Haka nan akwai sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 70 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 29/10/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Oct 29, 2021 33:58


Daga manyan labarun LEADERSHIP Hausa ta makon nan, akwai batun yawaitar baɗala da ɗalibai a makarantu da yadda rasuwar Alƙalin Alƙalan Jihar Kaduna ta haifar da wagegen gibi. Akwai batun nasarorin da Buhari ya samu a ziyarar qasar Saudiyya. Haka nan akwai sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 65 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 22/10/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Oct 22, 2021 27:12


Daga manyan labarun LEADERSHIP Hausa ta makon nan, akwai batun biyan ɗaliban aikin malanta na jami'o'i kuɗin alawus na N75,000 inda muka tattauna da shugaban Ƙungiyar ASUU, reshen Jami'ar ABU. Akwai rahoton yadda 'yan bindiga suka tilasta tsahirta sufurin jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna da batun tsarin zaɓen fid da gwani na 'yar tinƙe a kan sikeli. Haka nan akwai sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 60 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 15/10/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Oct 15, 2021 32:49


Daga manyan labarun LEADERSHIP Hausa ta makon nan, akwai tattaunawa da wani shahararren masanin aikin gona da ya yi da wakilinmu ana saura kwana biyar ya rasu! Akwai batun rikita-rikitar naɗin sabon Sarkin Kontagora, da batun amfani da 'Yan Bautar Ƙasa (NYSC) wajen yaƙi da 'yan bindiga. Haka nan akwai sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 55 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 8/10/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Oct 8, 2021 29:10


Daga muhimman labarun LEADERSHIP Hausa ta wannan makon, akwai tattaunawa ta musamman da Dr. Hakeem Baba-Ahmed a kan al'amuran da suka shafi Arewa da ma Nijeriya. Kana mun binciko rikita-rikitar rusa Unguwar Graceland a yankin Zariya da batun zargin badakalar da ake wa matar Gwamnan Jihar Kano, Hajiya Hafsat Ganduje. Akwai kuma sashen Madubin Rayuwa.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 45 - Abubuwan da LEADERSHIP Hausa ta 24/9/2021 ta ƙunsa

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Sep 24, 2021 34:39


SHOW LESSRahoton musamman game da ma'aikatan da aka ɗauka 774,000 a ƙananan hukumomin Nijeriya. Abubuwan da za a riƙa tuna marigayi Sarkin Gaya da su. Irin macizan da suka fi haɗari a duniya da riga-kafin cutarwarsu. Sarƙaƙiyar da ta dabaibaye naɗa sabon Sarkin Kontagora, da sauran ƙayatattun labarai. Akwai kuma Sashen Madubin Rayuwa

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 40 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 17/9/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Sep 17, 2021 33:13


Tattaunawa ta musamman da Alhaji Badamasi Burji, da Mataimakin Gwamnan Jihar Borno, Hon. Umar Usman Kadafur, batun Harajin VAT da ake kokawa tsakanin tarayya da jihohi, wani yaro ɗan shekara 12 ya kashe kansa saboda baƙin ciki, yadda ɗalibi ya rikita makarantarsu da barazanar harin 'yan bindiga da sakamakon gwajin ƙwaƙwalwar da aka yi wa Sheikh Abduljabbar. Akwai kuma Madubin Rayuwa

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 35 - Manyan Labarun LEADERSHIP Hausa ta 10/9/2021

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Sep 10, 2021 28:26


Koma-bayan Arewa a rajistar katin zaɓe da Hukumar INEC ke yi. Da irin taɓargazar sace-sacen ɗalibai ga sashen ilimi. Akwai kuma Sashen Madubin Rayuwa da ya ƙunshi ilmantarwa kan zamantakewa

AWR in Hausa - Adabin Duniya Rediyo
AKWAI SHUGABANNE DA YAWA. AKWAI ALLAOLI DA YAWA. WANNENE KAKE BAUTA WA?

AWR in Hausa - Adabin Duniya Rediyo

Play Episode Listen Later Aug 12, 2021 29:00


KO KA SAN ALLAH?

AWR Hausa - هَوْسَ
AKWAI SHUGABANNE DA YAWA. AKWAI ALLAOLI DA YAWA. WANNENE KAKE BAUTA WA?

AWR Hausa - هَوْسَ

Play Episode Listen Later Aug 12, 2021 29:00


KO KA SAN ALLAH?

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 14 - Matsalolin Matasa A Yau

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Aug 11, 2021 35:25


Akwai matsaloli da dama da suka yi wa matasa katutu a Nijeriya a wannan ƙarne na 21. Fitacciyar Matashiya Maryam Shetty ta yi tsokaci kan matsalar da kuma kawo shawarwari kan mafita.

hausa barka matasa akwai
MAHANGAR MU
10 - Ga Fa Wata Dama

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Jul 19, 2021 2:29


Akwai wani abu da mutane da dama yau basu san muhimmanci shi ba yau sai kadan daga ciki. Iyaye da kakanni sun matuqar darajta wannan abu kuma sai Allah Ya albarkaci rayuwar su a dalilin haka. Don sanin wani abu ne, ba mu aron kunnuwar ku.

Leadership News & Talk
Barka Da Hantsi Nijeriya (Hausa): EP 6 - Ɓullar Annobar Kwalara

Leadership News & Talk

Play Episode Listen Later Jul 16, 2021 39:20


A wannan shiri namu na shida,wanda Bello Hamza ya jagoranta, an yi nazari ne kan batun yadda annobar cutar kwalara ke yaduwa a sassan Nijeriya kamar wutar daji. Kwalara cuta ce da ke saurin kisa in har ba a dauki matakin gaggawa ba wajen dakile yaduwarta. Akwai kuma hira ta musamman da wakilimu na jihar Yobe Mohammed Maitela ya yi mana da shugaban cibiyar kula da cututtuka masu yaduwa ta jihar Yobe Dakta Mohammed Isyaku, inda ya yi mana cikakken bayanai akan yadda cutar take yaduwa da kuma hanyoyin dakile yaduwar da kuma matakan da ya kamata gwamnati da sauran al'umma su dauka don kaucewa kamuwa da cutar. Thanks for listening. Kindly Subscribe to our Facebook, Anchor FM, Twitter and YouTube channels: @LeadershipNGA Check out our podcast archives at https://podcast.leadership.ng #LeadershipNews #NigeriaPodcasts #BarkaDaHantsiNijeriya #Nigeria

MAHANGAR MU
06 - Mun Saba Amma...

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Jul 15, 2021 1:35


Akwai wasu furuci da harasan mu har mun saba da furta su, amma da yawa ba mu hankalta da irin alfanu da suke qumshe da su... To lallai mu hankalta sannan yu ke kawo wannan tunani lokacin da muke furta su.

amma akwai
MAHANGAR MU
024 - Zalunci

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later May 17, 2021 3:00


Akwai rashin fahimtar Munin da zalunci kan tafi da shi Qiyamah ban da illata rayuwa a nan duniya. Ranan gobe Qiyamah duhu zalunci kan zama don haka mu guje wa yin zalunci

qiyamah munin akwai ranan
MAHANGAR MU
012 - Buhun Toka

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Apr 24, 2021 3:08


Akwai wata mummunar tabi'a da yau mutane ba a dauke ta a matsayin komi. https://youtu.be/ZThLOaLSRqM

toka akwai
MAHANGAR MU
06 - Ƙanin ƙafa

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Apr 17, 2021 3:10


Akwai hadisai da dama da Annabi ya nuna mana muhimmancin kiyaye harshe don illar da rashin hakan ke janyowa.

anin akwai
Bakonmu a Yau
Bakonmu a Yau - Fatan kawo karshen rikicin Libya-kasashen Duniya

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Mar 25, 2021 3:40


Akwai alamu  dake nuna an kama  hanyar maido da zaman lafiya a kasar Libya wadda  aka kwashe  shekaru tun bayan kisan marigayi Moammar Gaddafi zaman lafiya ya faskara. Jiya Laraba Babban Sakataren Majalisar Dimkin Duniya Antonio Guttersh ya bayyana cewa ‘yan kasar waje dake Libya ke haifar da rudani,kamata yayi su kama gabansu, abar Gwamnatin hadaka ta yi aikinta. Kasashen Duniya da dama sun yi irin wannan kira, kamar su Britania, Mexico, Kenya, Nijar, da Faransa dake neman sojan haya dake Libya su san inda dare yayi musu. Mun nemi ji daga bakin Dr Abdulhakeen Garba Funtua masanin siyasar Duniya yadda yake kallon wannan lamari a matsayin barrazana ga lamuran siyasar kasar da Afrika ga baki daya.

Shirye-shiryen matasa | Deutsche Welle
Dandalin Matasa: 01.10.2020

Shirye-shiryen matasa | Deutsche Welle

Play Episode Listen Later Oct 1, 2020 10:00


Matasa na zaman kashin bayan ci-gaban ko wacce kasa. A daidai lokacin da Najeriya ke cika shekaru 60 da samun 'yancin kai, shin ko matasanta za su iya rera taken kasar? Akwai batun matsalatr da a kan samu ta fyade ko musayar hotunan da ba su dace ba a tsakanin matasan.

sokoto najeriya matasa akwai birtaniya
Bakonmu a Yau
Bakonmu a Yau - Tattaunawa da Farfesa Jibril Ibrahim kan zaben gwamnan jihar Edo

Bakonmu a Yau

Play Episode Listen Later Sep 18, 2020 3:55


Ranar asabar 19 ga watan Satumban nan za a gudanar da zaben Gwamnan Jihar Edo dake Najeriya, inda ake sa ran fafatawa tsakanin Jam’iyyar PDP mai mulki da APC da ta rasa kujerar Jihar. Gwamna Godwin Obaseki da ya sauya sheka daga Jam’iyyar APC zuwa PDP na neman wa’adi na biyu, yayin da Pastor Eze Iyamu da yayi takara da Obaseki shekaru 4 da suka gabata a karkashin Jam’iyyar PDP ya koma APC, ya kuma tsaya mata takara. Akwai kuma karin wasu Yan takara daga Jam’iyyu daban daban dake fafatawa a zaben na gobe, amma masu sa ido na kallon karawar da za’ayi tsakanin Obaseki da Iyamu a matsayin wadda zata dauke hankali. Sai dai tuni fargaba ta mamaye jama’ar Jihar ganin yadda akayi ta samun tashin hankali lokacin yakin neman zaben, abinda ya sa aka kara yawan jami’an tsaro da kuam sanya ‘Yan takarar sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya domin tabbatar da ganin an yi zaben ba tare da tashin hankali ba. Farfesa Jibrin Ibrahim na kungiyar CDD na daya daga cikin masu sanya ido kan zaben, kuma ya shaidawa RFI Hausa yadda suke kallon zaben zai gudana.

Korona: Ina Mafita?
Shin har yanzu akwai cutar korona a Najeriya?

Korona: Ina Mafita?

Play Episode Listen Later Aug 5, 2020 3:59


Bayani kan yadda korona ke yaduwa a wannan lokaci

shin korona najeriya akwai yanzu
AWR Hausa - هَوْسَ
Adabin Duniya Rediyo 3 Talata

AWR Hausa - هَوْسَ

Play Episode Listen Later Feb 10, 2020 29:00


Adventist World Radio cikin harshen hausa; Mu kasance da bangaskiya; Akwai lokoci domin komai

MAHANGAR MU
S02E02 - Nau'ukan Ilimi

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Jan 17, 2020 19:47


Shin wasu fannonin ilmuka aka bar musulmai a baya da ya kamata su farka. Akwai bambanci tsakanin ilimin fiqihu da ilimin da na kiwon lafiya da sauran su?

shin akwai
MAHANGAR MU
11 - Hakan - Akwai Dalili

MAHANGAR MU

Play Episode Listen Later Oct 28, 2019 18:07


Wasu lokutta, mukan ga abubuwan farin ciki sun same me, wasu lokutan kuma, abubuwa da ba mu so ke faruwa da mu. A mahangar Addini, duk abu da muka gani, to fa tabbas akwai dalilai, sai dai tunanin mu ba lallai ba ne mu hankalta da hakan. Rashin haihuwa, mutuwa, samun dukiya, ganin saɓanin Addu'o'i da muka yi ne da dai sauran su. Saurari 'MAHANGAR MU'

Shirin Radio D zango na 1 | Koyon Jamusanci | Deutsche Welle

Daga ina wannan suna, wato Eulalia, ya fito ne? Su Compu da Ayhan da Josefine sun nazarin ma'anar sunan kuma sun fitar da amsoshi da dama. Akwai wani abokin aikinsu mutumin kasar Spain da ya taimaka musu. Mujiya Eulalia tana so ta san ma'anar sunanta. Wakilan Radio D sun dukufa inda suka gano sunan ya fito ne daga kasar Girka. Carlos da yake aiki a bangaren Sifaniyanci ya bayar da bayani mai ma'ana a kan al'amarin. Ya san wani waliyyi mai wannan sunan. Amma kuma duk da haka, wadannan wakilai suna da dimbin tambayoyi da za su amsa. A wannan kashin za ku ji an yi tambayoyi ba tare da an yi amfani da kalmomin tambaya ba. Muhimman abu kawai shi ne karin murya.