POPULARITY
A ranar Talata ne ake kammala taron shugabannin ƙasashen Afirka da Faransa da ya gudana a birnin Nairobi ta ƙasar Kenya, wanda ya mayar da hankali kan hanyoyin ci gaban tattalin arziki da noma da samar da abinci ga jama'ar nahiyar. Yaƙin Iran na ɗaya daga cikin abubuwan da ake ganin na maida hannun agogo baya wajen magance ƙarancin abinci, musamman rufe mahsigin Hormuz da ake amfani da ita wajen safarar takin zamani. Kan haka ne Nura Ado Suleiman ya zanta da ministan noman Najeriya Sanata Abubakar Kyari a wurin wannan taro, inda kuma ya ce su na ƙoƙarin magance matsalar. Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.
Ɗaruruwan ‘yan Afrika ta Kudu masu ƙyamar baƙi, sun gudanar da zanga-zanga jiya Talata a birnin Pretoria, bayan da suka bjirewa kiran da shugaban ƙasar Cyril Ramaphosa ya yi musu na dakatar da kai wa baƙi hare-hare gami da cin zarafinsu, inda a baya bayan wasu ‘yan Najeriya biyu suka rasa rayukansu. Cin zarafin baƙin da tsagerun ‘yan Afrika ta Kudun na baya bayan nan dai ya fara ne da shafar ‘yan ƙasashen Ghana, da Habasha da Zimbabwe kafin kai wa ga ‘yan Najeriya. Kan haka Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dakta Kabiru Inuwa Dukawa, masanin siyasar ƙasa da ƙasa da ke Najeriya. Ku danna alamar sauraro domin jin cikakkiyar Hirar.
Il s'agit encore d'un résultat provisoire, mais le chiffre est sans appel : le tandem formé par Romuald Wadagni et Mariam Chabi Talata arrive largement en tête du scrutin, avec un peu plus de 94% des voix. Et un peu moins de 6% pour le duo Paul Hounkpè et Rock Judicaël Hounwanou. Wadagni et Talata seront donc les prochains président et vice-président du Bénin. Un peu plus de 90% des bulletins ont été dépouillés : la « tendance est donc irréversible », pointe La Nouvelle Tribune à Cotonou. D'ailleurs, le candidat de l'opposition, Paul Hounkpè, n'a pas tardé à reconnaître sa défaite et à féliciter Romuald Wadagani, relève pour sa part le site d'information Banouto. Un opposant de façade ? Ce qui fait dire à WakatSéra à Ouagadougou que cette « réaction extrêmement rapide de Paul Hounkpè » est quelque peu suspecte… Une réaction qui « pourrait bien apporter de l'eau au moulin de ses détracteurs et même d'observateurs avertis de la politique béninoise qui le caricaturaient comme un simple accompagnant du dauphin du président sortant, Patrice Talon. L'opposant modéré aura donc joué sa partition jusqu'au bout en acceptant d'éviter au Bénin, le schéma pas du tout crédible du candidat unique à cette présidentielle ». Et WakatSéra de s'interroger : « où sont donc passés Les Démocrates de la démocratie béninoise ? Les Démocrates, le véritable parti d'opposition qui pouvait perturber les plans du pouvoir, a été écartelé et écarté du jeu politique, depuis bien longtemps et de bout en bout ». L'opposition absente… En effet, précise Afrik.com, « cette présidentielle 2026 s'est déroulée dans un contexte politique singulier. Le Président Patrice Talon, arrivé au terme de ses deux mandats constitutionnels, devait passer la main après dix années au pouvoir marquées par une forte croissance économique mais aussi par des critiques sur le recul des libertés publiques ». Et « le principal parti d'opposition, Les Démocrates, était (donc) absent du scrutin, faute d'avoir obtenu suffisamment de parrainages d'élus, une situation qui avait alimenté les débats sur l'ouverture démocratique du système politique béninois. Paul Hounkpè lui-même avait obtenu les parrainages nécessaires grâce à des élus proches de la majorité, ce qui avait contribué à une campagne relativement calme et peu conflictuelle ». Du pain sur la planche Alors, Romuald Wadagni va désormais se mettre au travail… « Ce libéral au profil de golden boy, (qui a accompagné Patrice Talon au poste de ministre de l'Économie depuis 10 ans), sera très attendu dans le domaine social, pointe Le Monde Afrique. Si la réussite économique de Patrice Talon – et donc en partie la sienne – est globalement reconnue, nombre de Béninois des couches populaires, loin du centre-ville clinquant de Cotonou, regrettent de ne pas voir les retombées de la croissance et de devoir se démener au quotidien face à la cherté de la vie. Parmi ses promesses de campagne figurent, entre autres, une généralisation du système de protection sociale et une meilleure distribution des aides. Autre défi majeur, relève encore Le Monde Afrique : endiguer la menace des groupes djihadistes sahéliens qui mènent des incursions régulières et meurtrières dans le nord du pays depuis les Burkina Faso et Niger voisins. Une lutte d'autant plus délicate que le Bénin entretient des relations exécrables avec les juntes au pouvoir dans ces deux pays ». La visite du Pape en Algérie marquée par un double-attentat À la Une également, « la visite du pape en Algérie bousculée par un attentat », s'exclame Jeune Afrique. Et même un double attentat kamikaze qui a eu lieu hier dans le centre-ville de Blida, à 50 km au sud d'Alger. « Les deux déflagrations sont survenues quasiment au moment où Léon XIV prononçait son discours à la Grande mosquée d'Alger. C'est le premier attentat de ce genre sur le territoire algérien depuis 2012 », pointe le site panafricain. « Dans les heures qui ont suivi, les autorités algériennes ont imposé un black-out total de l'information sur cet événement », relève Le Monde Afrique. Pas un mot dans la presse algérienne. Commentaire du journal : ce double-attentat « est venu percuter, par un contre-exemple sanglant, l'appel à la réconciliation et à l'apaisement que le souverain pontife est venu partager avec le peuple algérien ». D'après une source diplomatique française, poursuit Le Monde Afrique, le lien est « absolument certain entre la survenance de ces actes et l'actuelle visite du pape en Algérie. Les terroristes ont voulu punir l'Algérie d'avoir accueilli le chef des mécréants. C'est aussi un message adressé au président Tebboune, qui a l'impudence d'accueillir le pape en terre d'Islam ».
Il s'agit encore d'un résultat provisoire, mais le chiffre est sans appel : le tandem formé par Romuald Wadagni et Mariam Chabi Talata arrive largement en tête du scrutin, avec un peu plus de 94% des voix. Et un peu moins de 6% pour le duo Paul Hounkpè et Rock Judicaël Hounwanou. Wadagni et Talata seront donc les prochains président et vice-président du Bénin. Un peu plus de 90% des bulletins ont été dépouillés : la « tendance est donc irréversible », pointe La Nouvelle Tribune à Cotonou. D'ailleurs, le candidat de l'opposition, Paul Hounkpè, n'a pas tardé à reconnaître sa défaite et à féliciter Romuald Wadagani, relève pour sa part le site d'information Banouto. Un opposant de façade ? Ce qui fait dire à WakatSéra à Ouagadougou que cette « réaction extrêmement rapide de Paul Hounkpè » est quelque peu suspecte… Une réaction qui « pourrait bien apporter de l'eau au moulin de ses détracteurs et même d'observateurs avertis de la politique béninoise qui le caricaturaient comme un simple accompagnant du dauphin du président sortant, Patrice Talon. L'opposant modéré aura donc joué sa partition jusqu'au bout en acceptant d'éviter au Bénin, le schéma pas du tout crédible du candidat unique à cette présidentielle ». Et WakatSéra de s'interroger : « où sont donc passés Les Démocrates de la démocratie béninoise ? Les Démocrates, le véritable parti d'opposition qui pouvait perturber les plans du pouvoir, a été écartelé et écarté du jeu politique, depuis bien longtemps et de bout en bout ». L'opposition absente… En effet, précise Afrik.com, « cette présidentielle 2026 s'est déroulée dans un contexte politique singulier. Le Président Patrice Talon, arrivé au terme de ses deux mandats constitutionnels, devait passer la main après dix années au pouvoir marquées par une forte croissance économique mais aussi par des critiques sur le recul des libertés publiques ». Et « le principal parti d'opposition, Les Démocrates, était (donc) absent du scrutin, faute d'avoir obtenu suffisamment de parrainages d'élus, une situation qui avait alimenté les débats sur l'ouverture démocratique du système politique béninois. Paul Hounkpè lui-même avait obtenu les parrainages nécessaires grâce à des élus proches de la majorité, ce qui avait contribué à une campagne relativement calme et peu conflictuelle ». Du pain sur la planche Alors, Romuald Wadagni va désormais se mettre au travail… « Ce libéral au profil de golden boy, (qui a accompagné Patrice Talon au poste de ministre de l'Économie depuis 10 ans), sera très attendu dans le domaine social, pointe Le Monde Afrique. Si la réussite économique de Patrice Talon – et donc en partie la sienne – est globalement reconnue, nombre de Béninois des couches populaires, loin du centre-ville clinquant de Cotonou, regrettent de ne pas voir les retombées de la croissance et de devoir se démener au quotidien face à la cherté de la vie. Parmi ses promesses de campagne figurent, entre autres, une généralisation du système de protection sociale et une meilleure distribution des aides. Autre défi majeur, relève encore Le Monde Afrique : endiguer la menace des groupes djihadistes sahéliens qui mènent des incursions régulières et meurtrières dans le nord du pays depuis les Burkina Faso et Niger voisins. Une lutte d'autant plus délicate que le Bénin entretient des relations exécrables avec les juntes au pouvoir dans ces deux pays ». La visite du Pape en Algérie marquée par un double-attentat À la Une également, « la visite du pape en Algérie bousculée par un attentat », s'exclame Jeune Afrique. Et même un double attentat kamikaze qui a eu lieu hier dans le centre-ville de Blida, à 50 km au sud d'Alger. « Les deux déflagrations sont survenues quasiment au moment où Léon XIV prononçait son discours à la Grande mosquée d'Alger. C'est le premier attentat de ce genre sur le territoire algérien depuis 2012 », pointe le site panafricain. « Dans les heures qui ont suivi, les autorités algériennes ont imposé un black-out total de l'information sur cet événement », relève Le Monde Afrique. Pas un mot dans la presse algérienne. Commentaire du journal : ce double-attentat « est venu percuter, par un contre-exemple sanglant, l'appel à la réconciliation et à l'apaisement que le souverain pontife est venu partager avec le peuple algérien ». D'après une source diplomatique française, poursuit Le Monde Afrique, le lien est « absolument certain entre la survenance de ces actes et l'actuelle visite du pape en Algérie. Les terroristes ont voulu punir l'Algérie d'avoir accueilli le chef des mécréants. C'est aussi un message adressé au président Tebboune, qui a l'impudence d'accueillir le pape en terre d'Islam ».
Coup d'envoi ce vendredi 27 mars de la campagne pour l'élection présidentielle au Bénin. Le scrutin est prévu le 12 avril. Patrice Talon, au pouvoir depuis 2016, va passer la main après deux mandats. Son dauphin, le ministre des Finances Romuald Wadagni, fait face à un seul concurrent : Paul Hounkpè, du parti FCBE. Le parti des Démocrates, principale force de l'opposition, n'a pas pu présenter de candidat et n'a pas donné de consigne de vote. Une campagne qui s'ouvre dans un paysage politique profondément remodelé sous Patrice Talon, souligne le Béninois Joël Atayi-Guèdègbé, expert en gouvernance et acteur de la société civile. Il est l'invité de Charlotte Idrac. RFI : Dans quel climat politique s'ouvre cette campagne pour la présidentielle au Bénin ? Joël Atayi-Guèdègbé : Les résultats des élections de janvier dernier, législatives et communales ont quand même redessiné la carte politique en indiquant deux partis majeurs, partis favorables au président Talon. Fondamentalement, les réformes du système partisan et du code électoral par touches successives, ont élevé les différents seuils, principalement en introduisant la notion de parrainage pour la présidentielle. Donc le principal parti de l'opposition, Les Démocrates, a mordu la poussière à ce niveau, et ne peut pas être sur la ligne de départ. Et le second parti de l'opposition, les FCBE, a pu miraculeusement obtenir les parrainages. Il n'avait que six élus, donc ils les ont eus forcément de la part de la mouvance présidentielle, ce qui donne l'impression d'un match amical, d'une compétition sans enjeu. Le dauphin de Patrice Talon, a un profil plutôt technocrate… Est-ce qu'il se présente comme l'homme de la continuité ou avec sa propre voie ? Il a le goût quand même de se réclamer de son mentor. La présentation de son projet de société s'est voulue dans une continuité de l'action à laquelle il a participé dix ans durant. L'image de technocrate qui lui colle à la peau est peut-être le vice rédhibitoire qu'il va essayer de gommer pendant cette campagne. Est-ce que les partis de la mouvance présidentielle font bloc autour de Romuald Wadagni ? Ah oui, personne ne manque à l'appel. Disons que le réflexe naturel des uns et des autres est de faire le bon pari. S'il y a des divergences, elles sont poliment tues. Pour l'instant, la légitimation de la candidature du duo Wadagni et de madame Talata, la vice-présidente sortante, a été une entreprise assez savamment construite. En face, Paul Hounkpè, du parti FCBE, est présenté comme un opposant modéré. Pourquoi est-ce qu'il n'est pas soutenu par les autres mouvances de l'opposition ? Il avait le défaut rédhibitoire de s'être ouvert à la discussion en 2019, quand il y a eu des violences électorales. Il a eu aux yeux des autres le tort d'avoir accepté la main tendue du président Talon. Et donc forcément, il y a eu à partir de ce moment un soupçon de non-intégrité de sa part, de manque d'engagement. Cela lui a été tellement opposé que le président Yayi Boni, qui était président de son parti, a claqué la porte avec un certain nombre de ses amis pour aller créer justement le parti Les Démocrates qui s'est voulu le parti le plus authentique de l'opposition ou le plus radical. Mais il faut noter que ce n'est plus un parti en ordre de bataille, c'est un parti qui est soumis à plusieurs tensions, divisions, défections. Vous l'évoquiez, il y a eu le départ de plusieurs figures du parti des Démocrates. La formation n'a pas de candidats à ce scrutin. Quel avenir pour les Démocrates selon vous ? C'est un avenir fort incertain. Est-ce que les plus jeunes vont pouvoir reformer, reconstruire ce parti après le départ de ses principales figures centrales ? Pour l'instant, effectivement, avec zéro élu dans les instances communales comme nationales, ce parti est bien mal parti pour continuer d'incarner les espoirs de nombre de Béninois. Les dernières élections législatives et municipales avaient enregistré un taux d'abstention record de 65 %. Est-ce que la participation est un enjeu majeur de cette présidentielle à venir ? Oui, définitivement. Cela devient un enjeu majeur. Un enjeu d'ailleurs immédiatement identifié par les partisans de Romuald Wadagni. Au demeurant, le taux de participation n'avait cessé de baisser depuis quelques scrutins, particulièrement depuis 2019. Et il est évident que le sentiment que tout serait joué d'avance, ou qu'il n'y aurait pas une offre électorale assez large, pourrait être la cause fondamentale. Quelles sont les principales préoccupations des Béninois pour cette campagne qui démarre ? Je crois qu'il y a deux formes d'inquiétude fondamentale : celle de la survie quotidienne, avec un chômage qui reste endémique. Et puis, de plus en plus, hélas, il y a la question de la sécurisation du pays à ses frontières, et donc de nos relations avec nos voisins.
A baya-bayan nan ƙungiyar ta'addanci ta Boko Haram ta tsananta kai hare-hare jihar Borno da maƙwabtanta wanda ya sabbaba asarar ɗimbin rayuka kama daga na jami'an tsaro da kuma fararen hula. Kafin yanzu anga lafawar hare-haren ƙungiyar, sai dai a baya-bayan nan ta dawo da hare-hare ba ƙaƙƙautawa inda ko a tsakanin ranakun Lahadi zuwa yau Talata ta kashe mutane da dama a jihar ta Borno wadda ta shafe shekaru aƙalla 17 tana fama da matsalolin tsaro. Dangane da wannan Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin tsaro Dakta Yahuza Ahmed Getso. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar tattaunawar.
Shugabannin ƙasashen ƙungiyar Tarayyar Turai EU, sun sha alwashin babu gudu babu ja da baya, kan ci gaba da taimaka wa Ukraine a yaƙin da take yi da Rasha. A yayin da ita kuma Rashar ta lashi takobin ci gaba da yaƙi har ta cimma nasarar da take nema, bayan da ta amince cewar zuwa yanzu ta gaza cimma muradunta a maƙwafciyar tata. Waɗannan ɓangarori sun bayyana matsayarsu ce bayan cika shekaru huɗu cif da ɓarkewar yaƙi tsakanin Rasha da Ukraine, a rana mai kamar ta jiya Talata, 24 ga watan Fabarairun shekarar 2022. Kan wannan Nura Ado Suleiman ya tattauna da Farfesa Tukur Abdulƙadir na Jami'ar Jihar Kaduna da ke Najeriya, wanda ya yi tsokaci kan yadda lamura ke warwara. Ku latsa alamar sauti don jin yadda tattaunawarsu ta gudana...............
Kasuwar hada-hadar hannayen jari ta Najeriya ta tafka hasarar Naira Tiriliyan 4 da Biliyan 600 a ranar Talata, sakamakon matakin da masu linƙaya cikin kasuwar suka ɗauka na sayar da hannayen jarinsu cikin gaggawa saboda dalilai da dama ciki har da tsoron faɗuwa. Hasarar ta fiye da Naira Tiriliyan 4, ita ce mafi muni da kasuwar hannayen jarin Najeriyar ta fuskanta cikin shekaru 10. Domin jin dalilan da suka janyo aukuwar hakan da sauran lamura masu alaƙa, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Dakta Aminu Idris Harbau masanin tattalin arziƙi a Najeriya. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar hirar...
Har yanzu ana ci gaba da zaman ɗar-ɗar a ƙasar Kamaru sakamakon tashin hankalin da ya biyo bayan zaɓen shugaban ƙasar da aka bayyana shugaba Paul Biya a matsayin wanda ya samu nasara. Shugaban 'yan adawa Issa Tchiroma Bakary da ya zo na biyu ya ƙi amincewa da sakamakon, inda ya buƙaci jama'a da su sake fitowa zanga zanga a ranakun litinin da Talata da kuma Laraba na makon gobe, yayin da a ɓangare ɗaya gwamnati ke barazanar ladabtar da duk wanda ya saɓa dokokin ƙasar, ciki harda shi Isa Tchiroma. Domin tattauna halin da ake ciki a ƙasar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da tsohon Jakadan Kamaru a Faransa, Ambasada Muhammadu Sani. Ku alatsa alamar sauti don sauraren tattaunawarsu...
Shirin a wannan mako ya mayar da hankali ne kan wasannin neman tikitin zuwa gasar cin kofin Duniya ta 2026 da ƙasashen Amurka, Mexico da Canada za su karɓi baƙunci. A Nahiyar Afrika tuni dai wasu ƙasashe suka sami tikitin zuwa gasar da suka haɗar da Morocco da Tunisia da Aljeriya da Ivory Cost, sai dai ƙasashen Najeriya da Afrika ta Kudu da kuma Senegal na cikin halin rashin tabbas, sai dai a wannan Talata ne za su san makomarsu. Latsa alamar sauti don sauraron shirin tare da Abubakar Isah Ɗandago..................
Banndiraaɓe musiɗɓe, tedduɓe, on calminaama e inɗe, on manaama e jettooɗe.Onmbismaama e ndee yeewtere Laawol ganndal e needi. Hannde en njokkat e daawaludditgol duɗe janngirɗe baŋŋe hiirnaange Afrik. Burkina Faso e Mali ko ñannde Talata 1 lewru 10 ɓuru wonno udditgol duɗe janngirɗe. To Burkina Faso eɓɓooje maantinɗe mbaɗaama ngam wallitde udditgol duɗe ɗee e nder ngonkaaji ɓurɗi moƴƴude, huunde ndee UNICEF welti no feewi. E saha to Mali udditgol ngol hawri ko e dillere. Jannginooɓe, haa teeŋti noon e jannginooɓe to duɗe katolik en, mbaɗi woppere golle. Hoɓɓe men e ndee yeewtere inɗe maɓɓepeññinaaka sabu kisal maɓɓe. bismillah mon.
Ƙasashe da hukumomi na ci gaba da yin tsokaci daban daban a kan halaka Falasɗinawa sama da 400 da Isra'ila ta yi jiya Talata a Gaza, lamarin da ya rusa yarjejeniyar tsagaita wutar da ta shafe watanni biyu tana aiki a yankin. Wani batu da ya ɗauki hankali bayan harin kuma shi ne, alwashin da Fira Ministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya sha na amfani da ƙarfi fiye da na baya wajen ƙwato ragowar mutane kusan 60 da ƙungiyar Hamas ke riƙe da su a Zirin na Gaza. Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawar Nura Ado Suleiman da Dakta AbdulHakim Garba Funtua kan wannan lamari......
Hukumar ƙididdiga ta Najeriya NBS, ta ce an samu sauƙin matsalar hauhawar farashin kayayyakin masarufi a ƙasar da a ƙalla kashi 10.3. Cikin sanarwar da ta fitar a jiya Talata, hukumar NBS ɗin ta ce hauhawar farashin kayayyaki a Najeriyar ya sauka zuwa kashi 24.4 a watan Janairun wannan shekara, saɓanin kashi 34.8 a watan Disambar shekarar bara ta 2024. Domin jin halin da ake ciki....la'akari da wannan rahoto, Nura Ado Suleiman ya tattauna da Musa Idris daga jihar Jigawa, magidanci kuma ɗan kasuwa.Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawarsu..........
A Najeriya bayan shafe shekaru da dama ana gyaran matatar man fetur na ƙasar da ke birnin Fatakwal a jihar Ribas, kamfanin man fetur na kasar NNPCL ya sanar da kammala gyarar a ranar Talata, inda ya kuma ce ba tare da wani bata lokaci ba tuni aka fara dakon man.NNPCL ya kuma shaida cewa sauran matatun mai na ƙasar, wato na Warri da Kaduna ma za su fara aiki ba tare da sanar da takamammen ranar da hakan zai kasance ba. Wakilinmu na Abuja, Mohammed Sani Abubakar ya tattaunawa da shugaban kamfanin na NNPCL Mele Kyari. Ku latsa alamar sauti domin jin hirar da aka yi da shi...
A ranar Talata ne aka rantsar da sabon shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, wanda ya lashe zaben kasar a makon da ya gabata da kaso sama da 54 cikin 100 na yawan kuri'u sama da miliyan 7 da aka kada. Faye shine shugaba mafi kankantar shekaru a Afrika, kuma ya lashe zaben ne a wani yanayi da kasar ke cikin chukumurdar siyasa.Matashin ya zama shugaban kasa ne kasa da makonni biyu bayan fitowar sa daga gidan yari.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.
Kungiyar kwadago a Najeriya ta sanar da janye zanga-zangar da ta shirya gudanarwa ranar Laraba kan matsalar tsadar rayuwa. Wannan na zuwa ne bayan da kungiyar ta shirya gudanar da zanga-zangar na tsawon kwanaki biyu, inda ta fara aiwatar da kudirin nata a ranar Talata.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.
Kungiyoyin kwadago a Najeriya sun fara yajin aikin sai baba ta gana daga jiya Talata, matakin da suka ce sun dauke shi ne saboda nuna bacin rai dangane da dukan da aka yi wa shugabansu na kasa da kuma yadda gwamnati ta yi biris daga bukatunsu. An dai fara yajin aiki ne duk da cewa kotu ta fitar da hukuncin da ke bayyana shi a matsayin wanda ya kauce wa ka'ida. Shin ko wannan yajin aiki ke shafi yadda lamurra ke gudana a yankunanku? Yaya kuke ganin cewa gwamnati da kungiyoyin kwadagon za su iya warware sabanin da ke tsakaninsu domin kawo karshen wannan yajin aiki? Ku latsa alamar sauti domin sauraren mabanbantan ra'ayoyin jama'a.
Pagkamangha sa Katapusan ng Kasaysayan At kayong mga pinahihirapan ay [bibigyan ng Diyos] ng kapahingahang kasama namin, sa pagkapahayag ng Panginoong Jesus mula sa langit na kasama ang kanyang mga makapangyarihang anghel, na nasa nagliliyab na apoy, na magbibigay ng parusa sa mga hindi kumikilala sa Diyos at sa mga hindi sumusunod sa ebanghelyo ng ating Panginoong Jesus. Ang mga ito'y tatanggap ng kaparusahang walang hanggang pagkapuksa at palalayasin sa harapan ng Panginoon at mula sa kaluwalhatian ng kanyang kalakasan, kapag dumating siya sa araw na iyon upang luwalhatiin sa kanyang mga banal, at kamanghaan ng lahat ng mga sumasampalataya, sapagkat ang aming patotoo sa inyo ay pinaniwalaan.” (2 Tesalonica 1:7-10, ABTAG2001) Sa pagbabalik ni Jesus sa mundong ito, na ipinangako Niyang gagawin, ang mga di-naniwala sa ebanghelyo, sabi ni Pablo, ay “tatanggap ng kaparusahang walang hanggang pagkapuksa at palalayasin sa harapan ng Panginoon at mula sa kaluwalhatian ng kanyang kalakasan.” Isa itong kakila-kilabot na tanawing dapat katakutan ng lahat ng mga di-mananampalatayang nakakarinig sa katotohanang ito. At naku, dapat itong magpatino sa ating mga mananampalataya at punuin tayo ng kaseryosohan tungkol sa ano'ng nakataya sa mundong ito. Oh, dapat itong magdulot ng pagbangon ng malasakit sa ating puso para sa mga taong di naniniwala, o di man lang nakakaalam, ng ebanghelyo. Ngunit upang magpatuloy tayo sa kabila ng lahat ng ating paghihirap, binibigyan tayo ni Pablo ng dalawang kamangha-manghang salita na nagbibigay-lakas ng loob at pag-asa. “At kayong mga pinahihirapan ay [bibigyan ng Diyos] ng kapahingahan.” Kung nakakaranas tayo ng matinding pagpapaigting ng paghihirap sa nalalapit na katapusan ng kasaysayan, ang salita ng Diyos ay nagsasabi: Kumapit nang mahigpit; paparating na ang ginhawa. Ang iyong mga paghihirap ay hindi mabibigyan ng huling salita. At pagsisisihan ng inyong mga tila makapangyarihang kalaban ang araw na pinakialaman nila ang pinili ng Panginoon. Ngunit pagkatapos ay narito ang pinakamagandang salitang nagbibigay ng lakas ng loob at pag-asa. Hindi lamang tayo makakakuha ng ginhawa kapag dumating ang Panginoon, makakamit natin ang pinakadakilang karanasan na siyang dahilan kung bakit tayo nilikha: Makikita natin ang Kanyang kaluwalhatian, at mamamangha tayo sa paraang maluluwalhati Siya sa atin, at makikita ito ng buong mundo. Talata 10: “Dumating siya sa araw na iyon upang luwalhatiin sa kanyang mga banal, at kamanghaan ng lahat ng mga sumasampalataya.” Nilikha tayo upang mamangha. Wala at walang sinuman ang mas kamangha-mangha kaysa kay Jesu-Cristong ipinako sa krus, nabuhay na mag-uli, at nagbabalik bilang Hari ng kaluwalhatian. Makakamit Niya ang tadhana ng Kanyang kaluwalhatian, at makakamit natin ang tadhana ng ating kagalakan habang sinisimulan natin ang perpekto, walang-sala't walang katapusang pagkamangha sa pinakadakilang dapat kamanghaan. Devotional excerpted from Desiring God, page 321 This article was translated by Joshene Bersales and was originally written by John Piper of Desiring God. To read the original version, click https://www.desiringgod.org/articles/marveling-at-the-end-of-history Joshene Bersales considers Joshua her Bible hero, and strives to have faith that can make the sun stand still. She graduated with an AB Literature (English) degree from Ateneo de Manila University. She is a writer, editor, and translator. Joshene loves theater, traveling, and tea. You can find her on IG (@joshenebersales) and Facebook (https://www.facebook.com/joshenebersales/). John Piper (@JohnPiper) is founder and teacher of desiringGod.org and chancellor of Bethlehem College & Seminary. For 33 years, he served as pastor of Bethlehem Baptist Church, Minneapolis, Minnesota. He is author of more than 50 books, including Desiring God: Meditations of a Christian Hedonist and most recently Providence.
A wani taro da suka gudanar ranar Talata a birnin Abujan tarayyar Najeriya Ministocin samar da makamahi na kasashen Jamhuriyar Nijar Najeriya da kuma Algeria, sun bayyana aniyarsu na zaburar da aikin shimfida bututun jigilar makamashin mai da iskar gas zuwa bakin tekun kasar Algeria, da nufin shayar da kasashen Turai, wadanda ke fama da karancinsa sanadiyar yakin Ukraine da Rasha. A tattaunawar da ta hada shi da Mahaman Salisu Hamisu, Lawal Gayya, tsohon shugaban kungiyar kasashe masu arzikin man fetur na nahiyar Afrika, ya bayyana dalilin aikin, da kuma muhimmancinsa.
A cigaba da ziyarar da sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres a yankin Sahel game da abinda ya shafi ‘yan gudun hijira da kuma tashe-tashen hankalin da ake fuskanta, a ranar Talata ya ziyarci wasu daga cikin cibiyoyin gyara hali na tubabbun mayakan Boko Haram da ke jahar Borno a tarayyar Najeriya, inda ya yaba da kokarin da gwamnatin jahar ke yi wajen dawo da su cikin al'umma. Dangane da hakan ne muka tuntubi kwamishinar ma'aikatar mata da walwalar jama'a ta jahar Hajiya Zuwaira Gambo, ga abinda ta ke cewa.
Majalisar Dokokin Jamhuriyar Nijar a jiya Talata ta fara muhawara kan shirin girke dakarun kasashen Turai na Faransa a kan iyakar kasar domin taimaka mata wajen yaki da ‘yan ta'adda. Matakin na zuwa ne bayan janyewar da dakaru Faransa na Barkhane suka yi daga Mali, sakamakon tabarbarewar da dangantaka ta yi tsakanin kasashen biyu, saboda yarjejeniyar tsaron da kasar ta Mali ta kulla da kasar Rasha. A game da haka, Abdoulaye Issa ya tuntubi …Issaka Manzo tsohon Dan majalisa a jam'iyyar RDR CANJI.
Shirin na yau, zai yi sharhi ne a kan manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta wallafa a yau Talata 30/03/2022. Har ila yau akwai labarun wasanni.
Shirin namu na yau zai duba irin tasirin da sabon Kamfanin Taki na Dangote zai iya yi wajen bunƙasa noma a Nijeriya. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 29/3/2022 ta wallafa. Haka nan akwai Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu.
Shirin na yau zai yi sharhi a kan manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 22/3/2022 ta wallafa. Akwai kuma Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu
Shirinmu na yau zai duba tasirin mata a siyasar Nijeriya, musamman a halin yanzu da muke fuskantar zaben 2023. Akwai kuma sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 8/3/2022 ta wallafa. Muna kuma da Labarun Wasanni.
Shirin na mu na yau, zai yi tsokaci a kan yadda Manoma suka fara shirin sake komawa gona don yin noma a daminar bana, akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta wallafa a yau Talata 01/03/2022. Har ila yau, akwai labarun wasanni.
Shirin na yau ya tattauna da wani matashin manomi da ya rungumi noma kuma ya samu nasara. Sannan akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta wallafa a yau Talata 15/02/2022. Har ila yau akwai labarun wasanni.
Shirin namu na yau zai yi tsokaci a kan Tasirin Takin Zamani wajen Bunqasa Noma A Nijeriya, kana akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta wallafa a yau Talata 08/02/2022. Har ila yau akwai labarun wasanni.
Shirin namu na yau zai yi tsokaci a kan yadda ake ƙoƙarin bunƙasa aikin gona a Nijeriya, kana akwai sharhin manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta wallafa a yau Talata 25/01/2022. Har ila yau akwai labarun wasanni.
Shirinmu na yau zai tattauna da Shugaban Ƙungiyar 'Yan Albasa, Reshen Jihar Kaduna domin jin yanayin noman albasa a halin yanzu a Nijeriya. Akwai bitar manyan labarun LEADERSHIP ta yau Talata 18/1/2022, sannan akwai labarun wasanni.
Shirin na yau zai yi sharhi a kan manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 4/1/2022 ta wallafa. Sannan akwai Labarun Wasanni da ɗimi-ɗiminsu
Shirin namu ya ƙunshi tsokaci kan muhimman kanun labarai da rahotanni na jaridar LEADERSHIP ta Turanci ta ranar Talata 21 ga Disambar 2021 da kuma labarin wasann
Shirin namu na yau Talata 07/12/2021 zai yi tsokaci ne a kan al'adar Shantu a Ƙasar Hausa. Sannan akwai sharhin muhimman kanun labarai da rahotanni na Jaridar LEADERSHIP ta yau. Kana akwai labarun wasanni.
Shirin zai duba Batutuwan da aka tattauna a taron Gwamnonin Jam'iyyar APC mai mulki da kuma manyan kanun labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata (23/11/2021) ta ƙunsa.
Labaran wassani da sharhi da tsokaci kan muhimman kanun labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 22/11/2021 ta ƙunsa
Sharhi da tsokaci kan muhimman kanun labarun da Jaridar LEADERSHIP ta yau Talata 16/11/2021 ta ƙunsa
Shirin namu na yau zai ƙunshi sharhi da fashin baƙi kan manyan labarun da Jaridar LEADERSHIP ta Turanci ta wallafa a yau Talata 9/11/2021. Sannan muna ɗauke da labarun wasanni da ɗimi-ɗiminsu.
Shirin Duniyar Wasanni tare da Abdurrahman gambo Ahmad ya mayar da hankali kan gasar zakarun Turai da kungiyoyi za su faro a gobe Talata. Gasar da yanzu haka kambunta ke hannun Chelsea bayan da ta doke Manchester City a kakar da ta gabata.
This week we are joined by one of the best guitarists in OPM. Being the lead guitarist of Talata, Skychurch and Kamikzaee, his unique and aggressive sound and style has bolstered Filipino rock to new heights.
Topic: Sexual compatibility with Counselor Adofoli and Rev. Mrs. Talata.
This episode is about air and things
Ga alama tsuguni bata kare ba dangane da rikicin kasar Chadi sakamakon rasuwar shugaba Idris Deby Itno da kuma maye gurbin sa da ‘dan sa Mahamat ya yi a matsayin shugaban majalisar soji. Rahotanni sun ce ranar Talata 'Yan adawa sun gudanar da zanga zanga, yayin da a bangare daya gwamnati tace ba zata tattauna da 'Yan Tawaye ba. Dangane da wannan rikita rikita, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Jibrin Ibrahim na Cibiyar Bunkasa Dimokiradiya a Afirka, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
This is an entry for the Radio Jingle category of PUP Radio Festival 2021. Powered by PUP DZMC - Young Communicators' Guild.
Talata Podcast is an immersive Tagalog Audio Bible
Bisa dukkan alamu dai an kamala dukkan shirye-shiryen da suka wajaba don babban zaben kasar Amurka a gobe Talata tsakanin shugaba mai ci Donald Trump na Jamiyar Republican da kuma Joe Biden na Jamiyar Democrat. Ganin yadda duniya ta zaku a ga yadda zaben zai kaya mun tuntubi Abdulrahman Dandi Abarshi dan kasar Niger mazaunin Indian na Amurkan ko wani shiri aka yin a wannan zabe.
Rohatanni daga jihar Legas a Najeriya na cewa gwamnatin jihar ta yi asarar kimanin Naira miliyan 400 sakamakon rikicin da ya barke a jihar, biyo bayan zanga-zangar EndSars da ake yi, duk da cewa har yanzu ba'a kammala bincika ba, yayin da Juma’an nan gwamnan Jihar Babajide Sanwo-Olu ya aki rangadin gani da ido na wuraren da aka yi ta'adi sakamakon tarzomar. Shugaban Cibiyar Kasuwanci Ta Legas, Muda Yusuf, ya shaidawa manema Labarai, cewa har yanzu ba'a kai ga tattara alkaluma kan kiyasin asarar da wannan tarzoma ta jawo ba, amma an yi asarar kimanin naira biliyan 400. Tarzomar da ta barke a Legas ta haifar da matsaloli da ta kai ga kona gine-ginen gwamnati da na al’umma. Cikin wuraren da aka kona tun a daren Talata kafin wayewar Laraba, sun hada da wani Babban Otel da wani asibiti baya ga ofisoshin ‘yan sanda. Yayin da ranar Laraba aka cinna wuta a cibiyar Hukumar kula da tashoshin jiragen ruwa ta Najeriya NPA, da kuma gidan talabijin na TVC da ke Legas din, tare da ofishin Hukumar kiyaye haddura da wani sashe na sakatariyar Legas. Kazalika, fusatattun masu zanga-zangar sun bankawa tashar motocin BRT na gwamnatin Lagas dake Oyingbo wuta, inda motocin Bus na safa-safa da dama suka kone, yayin da aka kai hari kan bankuna a wasu sassan birnin. A bangare daya, bayanai sunce ankuma kona gidan mahaifiyar gwamnan jihar Baba Jide Sanwo – Olu, yayin da suka farma gidan sarkin Lagas, wanda yasha da kyar, inda aka wawure kayayyakinsa da dukiyoyi. Dangane da wannan batu, Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Dr. Kasimu Garba Kurfi masanin tattalin arziki a Najeriya don jin yadda suke kallon irin hasarar da aka tafka.
Kamerun ist ein vielfältiges Land. An der Westküste Afrikas und ziemlich zentral gelegen, grenzt es im Westen an Nigeria, im Norden an den Tschad, im Osten an Zentralafrika und im Süden an Gabun und Äquatorialguinea. Mathias Schmid wächst als Missionarskind dort auf. Als Teenager zieht er mit seiner Familie zurück in die Schweiz und ist überfordert vom Überfluss hier. Er konsumiert Drogen, um vor der Realität des neuen Alltags zu fliehen. Nach einigen Jahren in der Schweiz zieht es ihn nach Kamerun in die Ferien zurück. Dort findet er Talata, eine Kamerunerin. Über beide Ohren verliebt, wandert er aus, heiratet sie und wird Vater eines Sohnes. Mathias Schmid lebt in seiner Wahlheimat den Traum – bis zu einem schweren Motorradunfall. An den Tag selber und daran, was in den Wochen danach passiert, kann er sich nicht erinnern. Auch nicht an den Rückflug mit der Rega in die Schweiz. Es folgt ein monatelanger Aufenthalt im Krankenhaus und in der Reha-Klinik. «Für Gott wäre es ein leichtes gewesen, mich sterben zu lassen. Doch er gab mir ‹kleinem Nichts› eine Aufgabe auf dieser Welt, diese möchte ich erfüllen.» Ohne bleibende Schäden beginnt für Mathias Schmid, seine kamerunische Frau und ihre beiden Söhne ein neuer Alltag in der Schweiz. Ein Familienleben zwischen Kulturen, die unterschiedlicher nicht sein könnten.
A karon farko cikin shekaru 25, PSG ta Faransa ta samu gurbi a matakin wasan dab da na karshe na gasar cin kofin zakarun Turai bayan ta doke Atalanta da kwallaye 2-1a karawar da suka yi jiya a Lisbon. Yanzu haka PSG za ta hadu da RB Leipzig a ranar Talata mai zuwa a matakin wasan dab da na karshe na gasar. A cikin shirin za mu duba halin da ake cikin dangane da dambarwar da ta kuno kai a Jihar Maradi.
Mathias Schmid wächst als Missionarskind in Kamerun auf. Als Teenager zieht er mit seiner Familie zurück in die Schweiz und ist überfordert vom Überfluss hier. Er konsumiert Drogen, um vor der Realität des neuen Alltags zu fliehen. Nach einigen Jahren in der Schweiz reist er für Ferien nach Kamerun und lernt Talata kennen, eine Kamerunerin. Über beide Ohren verliebt, wandert er aus, heiratet sie und wird Vater eines Sohnes. Mathias Schmid lebt den Traum in seiner Wahlheimat. Bis zu einem schweren Motorradunfall. Er liegt im Koma. Sehr wertvoll, lebensnah, ermutigend, weiterbringend – Danke herzlich! Feedback eines Fernsehzuschauers In Kamerun kann er nicht versorgt werden. Die Rega transportiert ihn zurück in die Schweiz; es folgt ein monatelanger Aufenthalt im Krankenhaus und in der Reha-Klinik. «Für Gott wäre es ein leichtes gewesen, mich sterben zu lassen. Doch er gab mir ‹kleinem Nichts› eine Aufgabe auf dieser Welt, diese möchte ich erfüllen.» Ohne bleibende Schäden beginnt für Mathias Schmid, seine kamerunische Frau und ihre beiden Söhne ein neuer Alltag in der Schweiz. Ein Familienleben zwischen Kulturen, die unterschiedlicher nicht sein könnten. Als ehemaliger Südafrikaner, kann ich mich gut in die Situation von Herr Schmid hineinversetzen. Feedback eines Fernsehzuschauers
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake jaddada matsayin gwamnatin sa na aiwatar da gina bututun iskar gas wanda zai tashi daga Ajaokuta zuwa Kaduna da Kano domin saukakawa jama’a samun sinadarin cikin lokaci kuma kamar yadda aka tsara. Yayin da yake kaddamar da fara aikin ta kafar bidiyo a Ajaokuta dake Jihar Kogi da kuma Rigachikum dake Jihar Kaduna, jiya Talata, Buhari yace aikin na da matukar muhimmanci ga ‘Yan Najeriya saboda haka ya zama dole a samu nasarar sa. Dangane da wannan shiri, Umaru Dembo, tsohon ministan albarkatun manfetur a Najeriya ya bayyanawa Ahmad Abba tasirin wannan shirin a tattaunawar da suka yi.
Adventist World Radio cikin harshen hausa
Adventist World Radio cikin harshen hausa
Radio Radio Adventista amin'ny fiteny Malagasy
1 - Ny adala manao anakam-p0 hoe tsy misy Andriamanitra; 2 - Zava-mahadomelina; 3 - Izaho miatrika tribonalin-Janahary; 4 - Ny mianatra haren-tsarobidy 14; 5 - Ny efitrano fitsaran'Andriamanitra
1 - Modia amin'izay; 2 - Ady amin'ny fahazaran-dratsy; 3 -Izaho sy ny batisa 02; 4 - Ny mianatra haren-tsarobidy 03; 5 - Ny vavak'i Daniela
Adventist World Radio cikin harshen hausa; Mu kasance da bangaskiya; Akwai lokoci domin komai
Illar sigari a jiki; Saki zuciyar ka; Irin mutanen da ke kewaye da kai
Pourquoi le brand content est considéré aujourd'hui comme un élément incontournable dans la communication des marques ? Et d'ailleurs, qu'est-ce qu'un contenu ? En quoi cela répond aux objectifs d'une marque ? En plus de nous aider à comprendre l'importance d'une stratégie de contenu classique, Sofiane Talata, directeur des opérations spéciales et du Brand Content chez Radio Nova, nous dit pourquoi la musique (à travers les atouts proposés par la légendaire radio) joue un rôle important dans la création de contenu.
Mga Talata ng Maluwalhatin Qur’an tungkol sa Pagaayuno. – Islamic Lecture kuha mula sa Islamisip.org – 2011 The post Ahmad Javier – Mga Talata ng Maluwalhatin Qur’an tungkol sa Pagaayuno appeared first on Ahmad Javier.
Bem-vindos a Atualidade DX.com.ar, o programa de dexismo, radiodifusão, meios de comunicação e novas tecnologias que sai ao ar através de RAE-Argentina ao Mundo. Edição de texto: Arnaldo SlaemTradução e locução: Mirta Cánepa. Nossas vias de comunicação:Correio eletrônico: actualidadedx.com.ar@gmail.comCorreio postal: RAE Argentina ao Mundo, Caixa Postal 555, Código Postal 1000, Buenos Aires, República ArgentinaTambém os que estão no BRASIL podem escutar RAE Argentina ao Mundo ao vivo, ligando para o número local 1730421801 de qualquer um telefone, sem custo adicional. O Programa de 14/04/2017 aborda os seguintes temas:-Notícias e escutas de rádios de onda curta:Via transmisores em Talata, Madagascar: Rádio ItahukaVia transmisores em Issoudun, França: Voice of GospelVia tansmisores em Dhabayya, Emirados Árabes Unidos: Rádio Ergo-Informe de captações realizadas pelo colega espanhol Manuel Mendez-Notícias da República Argentina: Editorial Perfil obtem licença da ex Rádio América-Morreu Pastor José Holowaty, a voz da emissora KGEI e também criador e diretor da Radiodifusão América-Rádio França Internacional lançou convocatoria da Terceira edição do Prêmio " Reportagem RFI em espanhol" para estudantes de jornalismo da América Latina e o Caribe.-Espaço "O tradicional, o radiofônico e as novas tecnologias"
ACTUALIDAD DX.COM.AR Hello dear friends of Actualidad DX.com.ar the DXIng program aired weekly by RAE - Argentina to the World. Argentina’s International Short Wave Radio Station.Remember you can send your messages to actualidaddx.com.ar@gmail.comYou can also write to us: RAE - CC555 - PO Box 1000, BA, Argentina.CORTINA MUSICALLet’s start with some hearings:Clandestine broadcaster Radio Itakuha, for Burundi, could be picked up via a transmitter located in Talata, Madagascar, on April 1, between 1800 and 1900 on 15420 KHZ, with 250 KW, airing programs for Southwest Africa, in Kirundi language. The station only broadcasts on Saturdays.AUDIO No. 1Religious station Lutheran World Federation, or Voice of Gospel, was picked up from the transmitters in Issoudun, France, between 1830 and 1900 on 15315 KHZ; with 500 KW, and programs in Fulfulde language.Another interesting broadcaster is Radio ERGO, for Somalia, via transmitters in Dhabayya, United Arab Emirates. The station could be picked up between 1200 and 1300 on 17485 KHZ with 250 KW for Eastern Africa. They broadcast 7 days a week.AUDIO No. 2We continue with Africa. We’ve got now some hearings by Spanish colleague Manuel Méndez, from Lugo. He reports:Radio Mali, from Bamako, on 5995 KHZ, between 1849-1910 UTC, in French and vernacular.Voice of Nigeria, via transmitter in Ikorodu, on 7255 KHZ between 1830 and 1845 in vernacular.And finally, Radio Hargeisa from Somalia, on 7120 KHZ between 1839 and 1847, in vernacular.AUDIO No. 3Now some news from our country.Recently, the National Communications Authority ENACOM, ruled in favor of Perfil, a publishing and media company, that had bidded for obtaining a broadcasting license that used to belong to former Radio America.The decision was informed by the board of ENACOM, that chairs Miguel De Godoy.AUDIO No. 4Perfil owns a building at the Edition and Design Cluster of BA City, built to house a newspaper, magazines, websites, two TV channels and two radio stations, one AM and another FM.The project of having a radio airing only news is linked to the history of the now defunct Radio America.Impresario Eduardo Eurnekian had bought it back in 1989, and he changed the name to América from Radio Antarctica. It had been also called Malvinas Argentinas and Radio Phoenix, when it was originally established in the 1920s.24-hour news stations are successful in various countries, but so far, in Argentina, there’s nothing like that.In Brazil, for instance, the prestigious CBN, Brazilian News Central, is third in ratings in the South American giant.The oldest broadcaster of this kind is New York’s AM1010 WIns, that marked 50 years broadcasting only news in 2015.CORTINA MUSICALWe have now very sad news, that will be a blow to everybody linked to the world of shortwaves.Reverend José Holowaty died last March 26, as Swedish DXer Henrik Klemetz reports to us.Holowaty’s characteristic voice was transmitted via the now defunct KGEI Short Wave station in San Francisco, US.AUDIO No. 6Holowaty had been living in Paraguay, where he created Radio Broadcasting America.On the remarkable site: programasdx.com, there’s a file by Rubén Margenent from KGEI.On July 31, 1994, KGEI, the Voice of Friendship was coming off the air for good.But a little earlier, in 1991, they had broadcast programs tailored for DXers. The segments were only five minutes long, but they were aired several times a day. On 1305, 0335, 0705 on 9615 kHz and 0005 on 15280 kHz, produced and hosted by Samuel A. Ramírez and Benito J. Quintana, with talk about topics picked up from a book called “Shortwave Radio Listening with the experts”.On this edition you’ll hear makes reference to the QSL card. It’s hosted by the late José Holowaty, who introduces the show and informs listeners they are tuned in on KGEI.CORTINA MUSICALLet’s move on now to Short Wave news of international broadcasters.France’s RFI launched the third edtion of the prize “RFI Interview in Spanish”, for Latin American and Caribbean students of journalism.This contest is open between March 22 and May 21 2017, aimed at journalism students below the age of 30.The winner will be announced on Wednesday, June 7, in the context of the Latin American and Caribbean week in France.Journalism schools are invited to present a candidate via email to : premio.reportaje@rfi.fr.Until May 21, they can submit a radio interview of up to 20 minutes, as well as a proposal for an interview to carry out in Paris.A jury integrated by RFI journalists will analyze candidates’ work and chose the winner, that will be announced at the Paris America show of June 7, 2017.The prize is a paid internship at the Spanish-language newsroom of RFI in Paris, during 2017, with all expenses covered.This comest few months before France 24 launches its Spanish-language version next September.RFI and France 24, lets’ recall, are both part of State-ran media conglomerate France Médias Monde.Last year, the winner was Mélany Itzel Castellanos, from the José Vasconcelos de Oaxaca University in México.She was recognized for her story “Hilaria and her period”, about the stigmatization of the women in her region when they are menstruating.CORTINA MUSICALAnd now, a story that mixes both traditional, radio and new technologies.Radio shows about the Basque community are not new in Argentina and Uruguay, neither is how passionately the Basques in the Plata basin area turned to them.But unfortunately, these programs instead of multiplying are diminishing in numbers, in spite of the possibility of listening to any station anywhere in the world, from anywhere in the world.One of the outstanding characteristics of this era is the the need for us to be and feel communicated.The Basque diaspora uses technology to face this need and cut down the distance from Euskal Herria.But the traditional ways of communicating are still alive, and in fact, are using new technologies to deliver with higher quality and efficiency.There are currently five radio programs in the Southern Cone area, locally produced, featuring varied content: music, entertainment, sports, politics and current affairs.Every program includes stories about Euskal Herria and a local chapter, about the Euskal Etxea of the city where it is established.Even though originally local radios could only be picked up via local stations, with a limited range, nowadays shows can be listened to through internet, which gives listeners the chance to contact with hosts in real time via social media from anywhere in the world.
ACTUALIDAD DX.COM.AR Hello dear friends of Actualidad DX.com.ar the DXIng program aired weekly by RAE - Argentina to the World. Argentina’s International Short Wave Radio Station.Remember you can send your messages to actualidaddx.com.ar@gmail.comYou can also write to us: RAE - CC555 - PO Box 1000, BA, Argentina.CORTINA MUSICALLet’s start with some hearings:Clandestine broadcaster Radio Itakuha, for Burundi, could be picked up via a transmitter located in Talata, Madagascar, on April 1, between 1800 and 1900 on 15420 KHZ, with 250 KW, airing programs for Southwest Africa, in Kirundi language. The station only broadcasts on Saturdays.AUDIO No. 1Religious station Lutheran World Federation, or Voice of Gospel, was picked up from the transmitters in Issoudun, France, between 1830 and 1900 on 15315 KHZ; with 500 KW, and programs in Fulfulde language.Another interesting broadcaster is Radio ERGO, for Somalia, via transmitters in Dhabayya, United Arab Emirates. The station could be picked up between 1200 and 1300 on 17485 KHZ with 250 KW for Eastern Africa. They broadcast 7 days a week.AUDIO No. 2We continue with Africa. We’ve got now some hearings by Spanish colleague Manuel Méndez, from Lugo. He reports:Radio Mali, from Bamako, on 5995 KHZ, between 1849-1910 UTC, in French and vernacular.Voice of Nigeria, via transmitter in Ikorodu, on 7255 KHZ between 1830 and 1845 in vernacular.And finally, Radio Hargeisa from Somalia, on 7120 KHZ between 1839 and 1847, in vernacular.AUDIO No. 3Now some news from our country.Recently, the National Communications Authority ENACOM, ruled in favor of Perfil, a publishing and media company, that had bidded for obtaining a broadcasting license that used to belong to former Radio America.The decision was informed by the board of ENACOM, that chairs Miguel De Godoy.AUDIO No. 4Perfil owns a building at the Edition and Design Cluster of BA City, built to house a newspaper, magazines, websites, two TV channels and two radio stations, one AM and another FM.The project of having a radio airing only news is linked to the history of the now defunct Radio America.Impresario Eduardo Eurnekian had bought it back in 1989, and he changed the name to América from Radio Antarctica. It had been also called Malvinas Argentinas and Radio Phoenix, when it was originally established in the 1920s.24-hour news stations are successful in various countries, but so far, in Argentina, there’s nothing like that.In Brazil, for instance, the prestigious CBN, Brazilian News Central, is third in ratings in the South American giant.The oldest broadcaster of this kind is New York’s AM1010 WIns, that marked 50 years broadcasting only news in 2015.CORTINA MUSICALWe have now very sad news, that will be a blow to everybody linked to the world of shortwaves.Reverend José Holowaty died last March 26, as Swedish DXer Henrik Klemetz reports to us.Holowaty’s characteristic voice was transmitted via the now defunct KGEI Short Wave station in San Francisco, US.AUDIO No. 6Holowaty had been living in Paraguay, where he created Radio Broadcasting America.On the remarkable site: programasdx.com, there’s a file by Rubén Margenent from KGEI.On July 31, 1994, KGEI, the Voice of Friendship was coming off the air for good.But a little earlier, in 1991, they had broadcast programs tailored for DXers. The segments were only five minutes long, but they were aired several times a day. On 1305, 0335, 0705 on 9615 kHz and 0005 on 15280 kHz, produced and hosted by Samuel A. Ramírez and Benito J. Quintana, with talk about topics picked up from a book called “Shortwave Radio Listening with the experts”.On this edition you’ll hear makes reference to the QSL card. It’s hosted by the late José Holowaty, who introduces the show and informs listeners they are tuned in on KGEI.CORTINA MUSICALLet’s move on now to Short Wave news of international broadcasters.France’s RFI launched the third edtion of the prize “RFI Interview in Spanish”, for Latin American and Caribbean students of journalism.This contest is open between March 22 and May 21 2017, aimed at journalism students below the age of 30.The winner will be announced on Wednesday, June 7, in the context of the Latin American and Caribbean week in France.Journalism schools are invited to present a candidate via email to : premio.reportaje@rfi.fr.Until May 21, they can submit a radio interview of up to 20 minutes, as well as a proposal for an interview to carry out in Paris.A jury integrated by RFI journalists will analyze candidates’ work and chose the winner, that will be announced at the Paris America show of June 7, 2017.The prize is a paid internship at the Spanish-language newsroom of RFI in Paris, during 2017, with all expenses covered.This comest few months before France 24 launches its Spanish-language version next September.RFI and France 24, lets’ recall, are both part of State-ran media conglomerate France Médias Monde.Last year, the winner was Mélany Itzel Castellanos, from the José Vasconcelos de Oaxaca University in México.She was recognized for her story “Hilaria and her period”, about the stigmatization of the women in her region when they are menstruating.CORTINA MUSICALAnd now, a story that mixes both traditional, radio and new technologies.Radio shows about the Basque community are not new in Argentina and Uruguay, neither is how passionately the Basques in the Plata basin area turned to them.But unfortunately, these programs instead of multiplying are diminishing in numbers, in spite of the possibility of listening to any station anywhere in the world, from anywhere in the world.One of the outstanding characteristics of this era is the the need for us to be and feel communicated.The Basque diaspora uses technology to face this need and cut down the distance from Euskal Herria.But the traditional ways of communicating are still alive, and in fact, are using new technologies to deliver with higher quality and efficiency.There are currently five radio programs in the Southern Cone area, locally produced, featuring varied content: music, entertainment, sports, politics and current affairs.Every program includes stories about Euskal Herria and a local chapter, about the Euskal Etxea of the city where it is established.Even though originally local radios could only be picked up via local stations, with a limited range, nowadays shows can be listened to through internet, which gives listeners the chance to contact with hosts in real time via social media from anywhere in the world.
Bem-vindos a Atualidade DX.com.ar, o programa de dexismo, radiodifusão, meios de comunicação e novas tecnologias que sai ao ar através de RAE-Argentina ao Mundo. Edição de texto: Arnaldo SlaemTradução e locução: Mirta Cánepa. Nossas vias de comunicação:Correio eletrônico: actualidadedx.com.ar@gmail.comCorreio postal: RAE Argentina ao Mundo, Caixa Postal 555, Código Postal 1000, Buenos Aires, República ArgentinaTambém os que estão no BRASIL podem escutar RAE Argentina ao Mundo ao vivo, ligando para o número local 1730421801 de qualquer um telefone, sem custo adicional. O Programa de 14/04/2017 aborda os seguintes temas:-Notícias e escutas de rádios de onda curta:Via transmisores em Talata, Madagascar: Rádio ItahukaVia transmisores em Issoudun, França: Voice of GospelVia tansmisores em Dhabayya, Emirados Árabes Unidos: Rádio Ergo-Informe de captações realizadas pelo colega espanhol Manuel Mendez-Notícias da República Argentina: Editorial Perfil obtem licença da ex Rádio América-Morreu Pastor José Holowaty, a voz da emissora KGEI e também criador e diretor da Radiodifusão América-Rádio França Internacional lançou convocatoria da Terceira edição do Prêmio " Reportagem RFI em espanhol" para estudantes de jornalismo da América Latina e o Caribe.-Espaço "O tradicional, o radiofônico e as novas tecnologias"
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 2
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 3
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 24
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 1
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 5
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 25
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 4
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 7
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 6
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 16
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 22
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 21
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 20
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 19
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 18
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 17
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 15
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 23
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 14
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 13
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 12
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 11
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 10
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 8
Maiikling Talata ng Banal na Quran Salin sa Tagalog 9