POPULARITY
Shirin ''Duniyar Wasanni'' tare da Khamis Saleh a wannan makon zai yi duba ne kan yadda ƴan kasuwa suka fara zuba jari a ɓangaren gina filayen wasanni, matakin da masana ke cewa zai ƙara ƙarfafa ɓangaren na wasanni musamman ga yara masu tasowa. Rashin kyauwun filiyen wasanni a nahiyar Afrika, na ɗaya daga cikin abubuwan da ke mayar da harkar wasan kwallon ƙafa baya, a matakin kwararru ko masu koyo ko kuma ga masu motsa jiki a faɗin nahiyar.Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.
Shirin ''Lafiya Jari ce'' tare da Azima Bashir Aminu a wannan mako ya yi duba ne kan matsalar rashin zuwa awo da ke matsayin babban ƙalubalen ga mata masu juna biyu a yayin goyon ciki ko kuma haihuwa, matsalar da aka fi ganin ta'azzararta a yankunan karkara, wadda a lokuta da dama ke kaiwa ga asarar rayukan walau uwa ko jariri. Ƙorafe-ƙorafen jami'an lafiya na ci gaba da yawaita kan matsalolin da suka dabaibaye tsarin renon ciki da kuma haihuwa a yankunan karkara, matsalar da wala'alla ake ganin ta na da alaƙa ta ƙut da ƙut da halin matsi ko kuma tsadar rayuwar da ake fama da ita wadda ta ƙai ƙololuwa a yankin arewacin Najeriya mai fama da durƙushewar ɓangaren kiwon lafiya.Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakken shirin.
Vi sitter ner med Rashin Cohen vars liv borde bli en film eller en bok. Vi pratar bland annat om hur hon kom till Sverige som politisk flykting när hon var 9 år tillsammans med sin mamma och hur hon hittade kärleken för sälj genom att sälja andelslägenheter i Spanien. Dessutom pratar vi hur och varför hon bestämde sig att bli mäklare och börja plugga med 3 (!) småbarn där hemma. I flera års tid har hon varit en av Uppsalas bästa mäklare, sedan ett år tillbaka driver hon den egna byrån Cohen mäklarbyrå. Så vi pratar också om att våga ta klivet, hur det var att göra precis ALLT själv i 9 månader och mycket mer! Hemnet är såklart med oss och kommer med spaningar, stort tack till Hemnet som gör podden möjlig!
Shirin Muhallinka Rayuwarka na wanan mako tareda Michael Kuduson ya mayar da hankali ne kan tasirin rashin tsara birane da gine-gine a kan muhalli, da kuma dangantaka tsakanin rashin tsara gari da gurbatar Muhalli.
Kusan shekara guda da rabi da juyin mulkin da sojoji suka yi a Jamhuriyar Nijar, har ya zuwa yanzu babu wani shiri daga sojojin na mayar da mulki ga fararen hula. Wannan ya sa wasu daga cikin jama'ar ƙasar gabatar da buƙata ga sojoji da su sake tunani akai domin bai wa jama'a damar zaɓin shugabannin da suke so. Domin tattauna wannan batu, Bashir Ibrahim Idris ya tintibi Alhaji Adamu Muhammad Madawa, daya daga cikin shugabannin ƴan Nijar mazauna Najeriya. Ku latsa alamar sauti dominjin yadda zantawarsu ta gudana........
Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Shamsiyya Haruna a wannan makon ya mayar da hankali ne kan yadda iyaye a yankin kudancin ƙasar ke janye yaransu daga Makarantu saboda ƙarancin makarantu a yankin. Jihar Abia na sahun ƴan gaba gaba da ke fama da wannan matsala inda a baya-bayan nan aka tarin yaran da suka daina zuwa makaranta.
Masu masana'antu a arewacin Najeriya sun bi sahun sauran jama'ar yankin wajen bayyana damuwarsu a kan halin da suka samu kansu na rashin wutan lantarki sama da kwanaki goma. Kan haka Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da mataimakin shugaban ƙungiyar masu masana'antu ta ƙasa MAN, Ali Safiyanu Madugu.
Ƙungiyar Tintiba ta Arewacin Najeriya da ake kira ACF, ta bi sahun wasu jama'ar yankin wajen bayyana damuwarta kan matsalar rashin wutar da ake fuskanta na sama da mako guda a yankin, inda ta buƙaci shugaban ƙasar da ya kafa dokar ta ɓaci a kan lamarin. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sakataren kungiyar, Malam Murtala Aliyu, wanda tsohon ministan wutar lantarki ne a ƙasar Ku latsa alamar sauti don sauraron yadda zantawarsu ta gudana........
Mazauna yankin Arewacin Najeriya sun kwashe kwanaki 7 ba tare da hasken wutar lantarki ba, abinda ya yi sanadiyar durkushewar jama'a musamman masu sana'oin da suka dogara ga wutar. Wannan matsala na barazana ga rayuwa da kuma tattalin arzikin yankin. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da daya daga cikin dattawan yankin, Alhaji Sule Ammani Yarin Katsina. Ku latsa alamar sauti don jin cikakkiyar zantawarsu ta su........
Shirin Kasuwa Akai Miki Dole na wannan makon ya maida hankali ne kan hada-hadar kasuwaci tsakanin Najeriya da makwabciyarta Kamaru, da irin kalubalen da ƴan kasuwar Kamaru da diribobi daga ƙasashen biyu ke fadi tashi a kan iyakokin ƙasashen biyu. Ƴan kasuwar ƙasashen biyu na amfana da juna, a wasu manyan hanyoyin 10 da a hukumance aka san da su da suka hada na mota da kuma ruwa. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Ahmed Abba......
A Najeriya, ga alamu ba dukannin mutanen Arewacin ƙasar ne suka yarda da irin rawar ƙungiyar Dattawan yankin wato Arewa Consultative Forum ke takawa don haɗa kan jama'a da kuma kare muradun alummar yankin ba. Tsohon gwamnan jihar Sokoto, kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka kafa ƙungiyar ta ACF, ya zargin magabatan ƙungiyar da nuna gazawa a cikin aikinsu. Ga dai abin da ya shaida wa Bashir Ibrahim Idris.Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu
Tintouin mix series #1 - Arthur Lastmann & Rashin Premier épisode de la Tintouin mix series avec aux manettes les deux fondateurs du collectif pour une sélection épurée qui traverse les époques et les continents. Une bande son méditative, dreamy à souhait et un brin cosmique pour profiter des derniers jours de l'été
Wasu 'yan Najeriya sun bukaci gwamnatin kasar da ta kaddamar da bincike domin gano dalilin da ya sa kasar ta kasa lashe koda tagulla guda a gasar Olympics da ya gudana a Paris, liura da makudan kudaden da aka kashe da kuma yawan 'yan wasan da kasar ta kai Paris. Domin duba wannan matsala, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Tijjani Yusuf, tsohon Darakta a hukumar wasannin Najeriya, kuma malami a Jami'ar Bayero dake Kano. Ga yadda zantawarsu ta gudana.
Shirin duniyar wasanni na wannan mako ya dubi yadda ake tufka da warwarwa game da tsarin samar da cikakken tsaro yayin gasar guje-guje da tsalle-tsalle ta Olympics da birnin Paris zai karbi bakunci. Danna alamar saurare don jin cikakken shirin tare da Khamis Saleh
Bayan yin bazata wajen farfaɗowa daga faɗuwar da yayi a watannin baya, kuɗin Najeriya ya fuskanci koma baya musamman a makon jiya, inda a kasuwar canjin bayan fage aka sayar da dala guda kan Naira 1,400. Sai dai a wannan makon Nairar ta sake samun tagomashi inda aka sayar dalar Amurka guda kan kasa da naira dubu 1,300.Ko me ya janyo rashin tsayuwar karfin Nairar, duk da irin matakan da bankin Najeriya ya ɗauka domin ba ta kariya? Tambayar kenan da muka yi Dr Ƙasim Kurfi, masanin tattalin arziƙi a Najeriyar.Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirar da muka yi da shi
Shirin Kasuwa A Kai Miki Dole a wannan makon ya maida hankali ne kan batun korafin ‘yan Najeriya ke yi game da rashin ganin sauyi a farashin kayan amfanin yau da kullum, bayan karyewar farashin ƙudaden ƙetare masamman dalar Amurka da sanadin tashin ta ne ya haddasa mummunan tashin farashin kayayyaki a kasar, wanda har hukumar ƙididdiga ta ƙasar ta ce lamaarin ya yi muni. Ko da ya ke a wasu manyan biranen Najeriya irinsu Legas da Abuja, an fara ganin sauƙi a wasu kayayyakin abinci irinsu shinkafa da man girki da dai sauransu.Ku latsala alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Ahmed Abba........
Wata kungiyar kare hakkin dan adam ta kasa da kasa da ake kira Global Rights ta bayyana cewa yankin arewa maso yammacin Najeriya shi ne mafi fuskantar ayyukan ta'addanci masu alaka da kashe-kashe ko garkuwa da mutane idan an kwatanta da yankin kudancin kasar. Rahoton da ya bayyana halin da ake ciki a yankin na arewa maso yammacin Najeriya da wani lamari mai tayar da hankali wanda kuma al'umma ba za su lamunci ci gaba da wanzuwarsa ba, ya ce wajibi ne mahukuntan kasar su lalubo hanyoyin warware matsalolin wannan yanki.Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.
Shrin 'Lafiya Jari Ce' na wannan mako zai mayar da hankali ne a kan cutar rashin bacci, ko kuma rashin samun baccin a lokacin da ake bukata. Alkalumma sun nuna cewa kashin 30 zuwa 35 na al'ummar duniya, wadanda shekarunsu ya kai 18 zuwa sama na fama da wannan cuta ta rashin samun isassehn bacci wadda ake kira insomnia a turance. Shirin ya tattauna da kwararren likita, wanda ya yi bayani a game da wannan cuta da ta addabi al'umma..
Bayan share tsawon watanni ana zaman tankiya, daga karshe dai shugaban Senegal Macky Sall ya sanar da cewa ba zai tsaya takarar neman shugabancin kasar karo na uku a zaben da za a yi cikin watan fabarairun shekaru mai zuwa ba. Shugaba Sall, ya ce ya yanke shawarar kin tsaya takarar ce duk da cewa Kundin Tsarin Mulki ya ba shi dama, sannan kuma akwai masoyansa da dama da ke fatan ganin ya tsaya a zaben mai zuwa. Shin me za ku ce a game da mataki da shugaban na Senegal na ya dauka? Shin anya ya yi hakan ne saboda nuna kishin kasa ko kuma saboda jajircewar masu adawa da tsayawarsa a zaben? Ku latsa alamar ssauti domin sauraren mabanbantan ra'ayoyin jama'a.
Memory of a sunny sunday morning in the forest, last september at Sarcus Festival. Tracklist • https://www.instagram.com/rashin_dj/ •
A yau shirin "Ilimi Hasken Rayuwa" zai duba matsalar rashin iya lissafi ko Mathematic da yawancin Dalibai ke fama da ita a jihar Maradi ta Jamhuriyar Nijar, wacce ke zama babban kalubale ga samun nasarar karatu.A shekarar da ta gabata kashi 90 cikin 100 na daliban da suka rubuta jarabawar neman shiga Jami'a da makarantun gaba da sakandare su ka fadi bangaren lissafi, wannan ne dalilin da yasa masu ruwa da tsaki tashi tsaye wajen nemo bakin zaren warware matsalar. Daga cikin hanyoyin da su ke kokarin nemowa, akwai yin kira ga tsofaffin daliban da a yanzu suka zama wani abu da kuma iyaye da su taimakawa dalibai a wannan fannin na lissafi ko Maths.
Shirin Kasuwa a kai miki dole tare da Faruk Yabo a wannan mako ya mayar da hankali kan yadda matsalar karancin sabbin kudin da babban bankin Najeriya CBN ya sauyawa fasali ya haddasa tarnaki ga harkokin yau da kullum baya ga tsayar da hada-hadar kasuwanci, dai dai lokacin da wata jita-jita ke cewa babu takardun da za a buga sabbin kudaden ko da ya ke Madab'ar kasar ta ce ta na da wadatattun takardun buga kudin sai dai rashin umarnin bugawar daga bankin na CBN.
Shirin Mu zagaya Duniya tare da Nura Ado Suleiman kamar kowanne mako ya yi bita kan muhimman labaran da suka faru a makon da muke bankwana da shi, ciki har da rahoton Majalisar Dinkin Duniya da ke cewa yaro guda na mutuwa a duk dakika hudu da rabi saboda rashin kulawar lafiya musamman a kasashe masu tasowa.
Shirin ya duba yadda biyan kudin fansa ke mayar da mutane talakawa a Najeriya.
IDAN KRISTI NA CIKIN KA, WANNAN KAN KAWAS DA TSORO
IDAN KRISTI NA CIKIN KA, WANNAN KAN KAWAS DA TSORO
Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris a wannan makon ya mayar da hankali kan yadda gwamnatin Zamfara ta ki biyawa daliban jihar kudin zana jarabawar WAEC lamarin da ya tayar da hankalin iyaye da dama, ko da ya ke gwamnatin ta zabi dalibansu zana jarabawar NECO.
BAN TABA GANIN YARAN ALLAH NA ROKON ABINCI BA
BAN TABA GANIN YARAN ALLAH NA ROKON ABINCI BA
Shirin Kasuwa 'Akai Miki Dole' na wannan makon tare da Ahmad Abba ya maida da hankali ne kan tsadar rayuwa da hauhawan farashin kayyaki da ake fuskata a Najeriya masamman a birnin Lagos dake kudu maso Yammacin Kasar. Yayin da ‘yan Najeriya ke kokawa kan tsadar rayuwa saboda hauhawan farashin kayayyaki da akasari ake daura alhaki kan yakin Rasha da Ukraine, wasu 'yan kasar na diga ayar tambaya kan ko me ya kawo tsadar kayayyaki da ake samarwa a cikin gida masamman ma na bangaren amfanin gona. Kasuwar kayan gwari mafi girma a Afirka Wannan ya sa shirin 'Kasuwa akai Miki Dole' ya kai ziyara kasuwar Mile 12 international dake birnin Lagos a kudancin Najeriya daya daga cikin kasuwannin kayan abinci mafi girma a nahiyar Afirka masamman ta fannin kayan gwari irinsu tumatur, barkwano, albasa da kayan marmari da dai sauransu... Kafin mu shiga cikin kasuwar sosai sai da muka leka ofishin shugaban kasuwar ta Mile 12 Alhaji Shehu Usman Jibrin Sanfan, wanda ya fara bayani kan girman kasuwar da yadda takai ake kiranta da kasuwar Duniya. Matsalolin tsaron sun haifar da hauhawan farashi Akasarin wadanda muka tattauna da su ciki harda shugaban kasuwar Alhaji Shehu sun dora alhakin tsadar rayuwa da hauhawan farashin kayayyakin kan halin matsalolin tsaro da Najeriyar ke fuskanta yanzu haka.....
Jihar Kano da ke Najeriya na daya daga cikin yankunan kasar da ake da dimbin mabarata da yanzu haka ke samun cigaba a fannin ilimi, yayin da wasu daidaiku suka raja'a zuwa wannan muguwar dabi'a ta barace baraace.A cikin shirin ilimi hasken rayuwa, Bashir Ibrahim ya kawo mana cikakken labarin kan wannan matashi mai lallurar makanta wanda ya samu kansa a jerin malamai dake koyarwa. Sai ku biyo mu.
ZAMAN KASHE WONDO, MA'AIKACIN SHAIDAN
Jihar Kano dake Najeriya na daya daga cikin yankunan kasar da ake da dimbin mabarata da yanzu haka ke samun cigaba a fannin ilimi, yayin da wasu daidaiku suka raja'a zuwa wannan muguwar dabi'a ta barace baraace. A cikin shirin ilimi hasken rayuwa, Bashir Ibrahim ya kawo mana cikakken labarin kan wannan matashi mai lallurar makanta wanda ya samu kansa a jerin malamai dake koyarwa. Sai ku biyo mu.
Episode 91:This week we're continuing Russia in Revolution An Empire in Crisis 1890 - 1928 by S. A. Smith[Part 1]Introduction[Part 2]1. Roots of Revolution, 1880s–1905Autocracy and OrthodoxyPopular Religion[Part 3 - This Week]1. Roots of Revolution, 1880s–1905Agriculture and Peasantry - 00:25[Part 4 - 5?]1. Roots of Revolution, 1880s–1905[Part 6 - 8?]2. From Reform to War, 1906–1917[Part 9 - 11?]3. From February to October 1917[Part 12 - 15?]4. Civil War and Bolshevik Power[Part 16 - 18?]5. War Communism[Part 19 - 21?]6. The New Economic Policy: Politics and the Economy[Part 22 - 25?]7. The New Economic Policy: Society and Culture[Part 26?]ConclusionFigures:2) Bringing in the harvest c.1910. - 00:38Footnotes:40) 00:40David Moon, The Russian Peasantry, 1600–1930 (London: Longman, 1999).41) 02:06Richard G. Robbins, Famine in Russia, 1891–1892: The Imperial Government Responds to a Crisis (New York: Columbia University Press, 1975).42) 02:25R. W. Davies, Mark Harrison, and S. G. Wheatcroft (eds), The Economic Transformation of the Soviet Union, 1913–1945 (Cambridge: Cambridge University Press, 1994), 59.43) 02:42Stephan Merl, ‘Socio-economic Differentiation of the Peasantry', in R. W. Davies (ed.), From Tsarism to the New Economic Policy (Basingstoke: Macmillan, 1990), 52.44) 03:29A. G. Rashin, Naselenie Rossii za sto let (Moscow: Gos. Statisticheskoe Izd-vo, 1956), 198–9.45) 03:59Davies et al. (eds), Economic Transformation, 59; David L. Ransel, ‘Mothering, Medicine, and Infant Mortality in Russia: Some Comparisons', Kennan Institute Occasional Papers, 1990, .46) 04:31Christine D. Worobec, Family and Community in the Post-Emancipation Period (Princeton, NJ: Princeton University Press, 1991), 175.47) 05:57P. N. Zyrianov, ‘Pozemel'nye otnosheniia v russkoi krest'ianskoi obshchine vo vtoroi polovine XIX—nachale XX veka', in D. F. Aiatskov (ed.), Sobstvennost' na zemliu v Rossii: istoriia i sovremennost' (Moscow: ROSSPEN, 2002), 154. Some sources put the number of peasant households in European Russia at 9.2 million.48) 06:26Worobec, Family, 25.49) 07:01Moon, Russian Peasantry, 172.50) 07:19Barbara Alpern Engel, Between the Fields and the City: Women, Work and Family in Russia, 1861–1914 (Cambridge: Cambridge University Press, 1994); E. Kingston-Mann and T. Mixter, ‘Introduction', in Esther Kingston-Mann and Timothy R. Mixter (eds), Peasant Economy, Culture and Politics in European Russia, 1800–1921 (Princeton, NJ: Princeton University Press, 1991), 14–15.51) 07:51Naselenie Rossii v XX veke: istoricheskie ocherki, vol. 1: 1900–1939gg. (Moscow: ROSSPEN, 2000), 57.52) 08:39Worobec, Family, 64; Barbara A. Engel, Women in Russia, 1700–2000 (Cambridge: Cambridge University Press, 2004), 90; B. M. Firsov and I. G. Kiseleva (eds), Byt velikorusskikh krest'ian-zemlepashtsev: opisanie materialov Etnograficheskogo biuro Kniazia V. N. Tenisheva: na primere Vladimirskoi gubernii (St Petersburg: Izd-vo Evropeiskogo doma, 1993), 262.53) 09:04Worobec, Family, 177.54) 09:38Mandakina Arora, ‘Boundaries, Transgressions, Limits: Peasant Women and Gender Roles in Tver' Province, 1861–1914', PhD Duke University, 1995, 44–50.55) 09:55Naselenie Rossii, 48.56) 10:31Stephen G. Wheatcroft, ‘Crises and the Condition of the Peasantry in Late Imperial Russia', in Kingston-Mann and Mixter (eds), Peasant Economy, Culture and Politics of European Russiā.57) 11:14David Moon, ‘Russia's Rural Economy, 1800–1930', Kritika: Explorations in Russian and Eurasian History, 1:4 (2000), 679–90.58) 12:50Paul R. Gregory, Before Command: An Economic History of Russia from Emancipation to the First Five-Year Plan (Princeton, NJ: Princeton University Press, 1994); Boris Mironov, Blagosostoianie naseleniia i revoliutsii v imperskoi Rossii, XVII—nachalo XX veka (Moscow: Novyi Khronograf, 2010).59) 12:58Boris Mironov and Brian A'Hearn, ‘Russian Living Standards under the Tsars: Anthropometric Evidence from the Volga', Journal of Economic History, 68:3 (2008), 900–29.60) 13:12J. Y. Simms, ‘The Crisis of Russian Agriculture at the End of the Nineteenth Century: A Different View', Slavic Review, 36:3 (1977), 377–98; Eberhard Müller, ‘Der Beitrag der Bauern zur Industrialisierung Russlands, 1885–1930', Jahrbücher für Geschichte Osteuropas, 27:2 (1979), 199–204.61) 14:07Wheatcroft, ‘Crises and the Condition of the Peasantry', 138, 141, 151.62) 15:33Judith Pallot, Land Reform in Russia, 1906–1917: Peasant Responses to Stolypin's Project of Rural Transformation (Oxford: Clarendon Press, 1999), 95.63) 15:49Pallot, Land Reform, 97.64) 16:39Yanni Kotsonis, Making Peasants Backward: Agricultural Cooperatives and the Agrarian Question in Russia, 1861–1914 (London: Macmillan, 1999), 57.65) 17:52Rogger, Russia in the Age of Modernisation, 81. Zhurov suggests that nationally between one-fifth and one-quarter of households were wealthy at the beginning of the twentieth century. Iu. V. Zhurov, ‘Zazhitovchnoe krest'ianstvo Rossii v gody revoliutsii, grazhdanskoi voiny i interventsii (1917–1920 gody)', in Zazhitochnoe krest'ianstvo Rossii v istoricheskoi retrospektive (zemlevladenie, zemlepol'zovanie, proizvodstvo, mentalitet), XXVII sessiia simpoziuma po agrarnoi istorii Vostochnoi Evropy (Moscow: RAN, 2000), 147–54.66) 18:48Teodor Shanin, The Awkward Class: Political Sociology of Peasantry in a Developing Society, 1910–1925 (Oxford: Clarendon Press, 1972).67) 19:51I. L. Koval'chenko, ‘Stolypinskaia agrarnaia reforma (mify i real'nost)', Istoriia SSR, 2 (1991), 68–9.68) 20:26L. V. Razumov, Rassloenie krest'ianstva Tsentral'no-Promyshlennogo Raiona v kontse XIX–nachale XX veka (Moscow: RAN, 1996).69) 22:31‘Letter from Semyon Martynov, a peasant from Orël, August 1917', in Mark Steinberg, Voices of Revolution (translations by Marian Schwartz) (New Haven, CT: Yale University Press, 2001), 242.70) 22:52John Channon, ‘The Landowners', in Robert Service (ed.), Society and Politics in the Russian Revolution (Basingstoke: Macmillan, 1992), 120.71) 23:08Rogger, Russia in the Age of Modernisation, 89 (85).72) 23:49Worobec, Family, 31.73) 24:54Arcadius Kahan, Russian Economic History: The Nineteenth Century (Chicago: Chicago University Press, 1989), 190.74) 25:27Gregory Guroff and S. Frederick Starr, ‘A Note on Urban Literacy in Russia, 1890–1914', Jahrbücher für Geschichte Osteuropas, 19:4 (1971), 520–31 (523–4).75) 25:34V. P. Leikina-Svirskaia, Russkaia intelligentsiia v 1900–1917 godakh (Moscow: Mysl', 1981), 7.76) 25:56Barbara E. Clements, History of Women in Russia: From the Earliest Times to the Present (Bloomington: Indiana University Press, 2012), 130.77) 26:12Engel, Women in Russiā, 92; A. G. Rashin, Formirovanie rabochego klassa Rossii (Moscow, 1958), 595.78) 26:20Patrick L. Alston, Education and the State in Tsarist Russia (Stanford, CA: Stanford University Press, 1969), 248.79) 26:29Ben Eklof, Russian Peasant Schools: Officialdom, Village Culture, and Popular Pedagogy, 1861–1914 (Berkeley: University of California, 1986), 90.80) 26:47James C. McClelland, Autocrats and Academics: Education, Culture and Society in Tsarist Russia (Chicago: University of Chicago Press, 1979), 44.81) 27:05Eklof, Russian Peasant Schools, 89.82) 27:40E. M. Balashov, Shkola v rossiiskom obshchestve 1917–1927gg. Stanovlenie ‘novogo cheloveka' (St Petersburg: Dmitrii Bulanin, 2003), 42; Scott J. Seregny, ‘Teachers, Politics and the Peasant Community in Russia, 1895–1918', in Stephen White et al. (eds), School and Society in Tsarist and Soviet Russia (Basingstoke: Macmillan, 1993), 121–48.83) 28:06Balashov, Shkola, 12.
IDAN KRISTI NA CIKIN KA, WANNAN KAN KAWAS DA TSORO
IDAN KRISTI NA CIKIN KA, WANNAN KAN KAWAS DA TSORO
Muslims around the world are commemorating the holiest month on the Islamic calendar: Ramadan. Muslims fast from sunup to sundown as a way to dedicate themselves to Allah and earn his approval. It is a strategic time for Christians to pray fervently for the Holy Spirit to reveal Jesus and the truth of the gospel during Muslims' heightened spiritual interest. Listen as guests explain the significance of Ramadan, then lead in praying for Muslims to encounter Christ during this month. They will also help listeners pray for persecuted Christians serving amongst Muslims. Our guests, who work in Muslim nations and among Muslims, will provide specific ways we can pray during this Ramadan month and especially the “Night of Power.” Set a reminder to pray each day during this pivotal time for the Holy Spirit to reveal Christ to Muslims during Ramadan--through dreams and visions, a Christian friend, a Bible, gospel broadcast, social media post or in some other way. Guests leading us in prayer include: Susanna Koh, the wife of kidnapped Pastor Raymond Koh, from Malaysia. (Hear her story.) “Soher” from Yemen Tom Doyle, Uncharted Ministries(Previous appearances on VOM Radio here and here.) JoAnn Doyle, Not Forgotten Ministries(Previous appearances on VOM Radio here and here.) Mehrdad Fatehi, PARS Theological Center(Previous conversations on VOM Radio here and here.) “Shawki” from Bahrain Lucy, Global Catalytic Ministries(Listen to “Ali,” also from GCIC, here.) Amir Bazmjou, Torch Ministries(You can hear Amir's story here.) (Amir's wife, Rashin, is the daughter of martyred Iranian Pastor Hossein Soodmand. Hear her story here.) Dick Brogden, Live Dead Ministries(Previous conversations on VOM Radio here and here.) David from Egypt Mike Ansari, Heart 4 Iran Ministries(Previous conversations on VOM Radio here, here, and here.) Hormoz Shariat, Iran Alive Ministries(Previous conversations on VOM Radio here and here) Never miss an episode of VOM Radio! Subscribe to the Podcast.
Shirin Kasuwa Akai Miki Dole na awannan mako ya maida hankali ne kan matsalar karancin wutar lantarki da ta addabi Najeriya kusan fiye da makwanni 4, lamarin ya haifar da gagarimin koma baya ga numfasawar tattalin Arzikin kasar, lura da yadda kamfanoni da dama suka rage lokutan aikin su yayinda kana nan masana'antu kuma suka fada cikin mawuyacin hali, sakamakon tashin gauron zabin farashin manfetur dana Dizel wadanda sune sinadaran tafikar da masana'an tun baya ga wutar ta lantarki.
MUNANAN ABOKAI NA SALWANTAD DA TARBIYA
A yunkurin lallubo mafita ta hanyar amfani da harshe don kawo karshen matsalar rashin tsaro a Najeriya,masana sun gudanar da wani taro na musaman a jihar Kaduna. Aminu Sani Sado da ya hakarci wannan taro ya hada mana shirin muhalinka rayuwarka daga nan sashen hausa na rediyon Faransa RFi.
BAN TABA GANIN YARAN ALLAH NA ROKON ABINCI BA
BAN TABA GANIN YARAN ALLAH NA ROKON ABINCI BA
MUTUM MARA AIKIN YI, MATATTARI NE WA SHAIDAN
MUTUM MARA AIKIN YI, MATATTARI NE WA SHAIDAN
“I was really thirsty for God, hungry for God, to find who He is,” Pastor Amir Bazmjou says. “That's why I became very fanatic Muslim.” Amir was born into a Shia Muslim family in Iran, and he grew into a very devout Muslim seeking to earn Allah's favor. When Shia Islam couldn't answer the desires of his heart for a relationship with Allah, he became Sufi, a form of Islamic mysticism. Then someone gave him a Bible. In spite of a lifetime of conditioning not to believe the Bible, Amir began to read. When Amir asked Jesus—if He was real—to change Amir's heart, God answered that prayer. Listen to hear Amir's inspiring testimony, and pray for persecuted Christians in Iran. Amir's wife, Rashin Soodmand, is the daughter of Iranian martyr Pastor Hossein Soodmand. Listen to her story. Connect with Amir, Rashin and Torch Ministries at their web site. Never miss an episode of VOM Radio! Subscribe to the podcast.
Sarkin Musulmin Najeriya Muhammad Sa'ad Abubakar da kungiyar Jam'atul Nasril Islam tare da kungiyar CAN ta Kiristocin Najeriya sun sake bayyana matukar damuwar su dangane da tabarbarewar tsaro a kasar, wanda ke kaiga ci gaba da hallaka jama'a ba tare da kaukautawa ba. Wannan ya biyo bayan kashe kashen da Yan bindiga suka yi a sassan kasar musamman kona matafiya 42 a Sokoto da kuma harbe Masallata 15 a Neja. Dangane da sanarwar da suka gabatar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sakataren kungiyar Jam'atu Nasril Islam na kasa Dr Khalid Aliyu, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
Shirin kasuwa akai miki dole na wannan mako tare da Ahmed Abba ya yi duba kan yadda 'yan Najeriyar ke fuskantar matsalar muhalli, duk da kokarin da gwamnati ke yi na samar da gidaje amma kadai ga daidaikun ma'aikatan gwamnati na yawansu bai taka kara ya karya ba. Ayi saurare Lafiya.
Rashin Soodmand was 13 years old when Iran's government executed her father, Pastor Hossein Soodmand, and buried him in an unmarked grave in a part of the cemetery reserved for “the cursed.” But killing this faithful pastor didn't erase his legacy or stop the growth of the church in Iran. Her father wasn't the only martyr of the persecuted Iranian church that Rashin knew well. In this second part of our conversation, Rashin shares things she remembers about other martyrs she knew personally: Haik Hovsepian, who preached at her father's funeral; Mehdi Dibaj, who encouraged her to attend Bible school; and Pastor Mohammad “Ravanbakhsh” Yusefi.
Rashin Soodmand was 13 years old when Iran's government executed her father, Pastor Hossein Soodmand, and buried him in an unmarked grave in a part of the cemetery reserved for “the cursed.” But killing this faithful pastor didn't erase his legacy or stop the growth of the church in Iran. Her father wasn't the only martyr of the persecuted Iranian church that Rashin knew well. In this second part of our conversation, Rashin shares things she remembers about other martyrs she knew personally: Haik Hovsepian, who preached at her father's funeral; Mehdi Dibaj, who encouraged her to attend Bible school; and Pastor Mohammad “Ravanbakhsh” Yusefi. To learn more about the current ministry activities of Rashin and her husband, Amir, visit the Torch Ministries web site. If you missed the first part of this conversation, listen here. Next month Christians around the world will join in prayer for persecuted Christians on the International Day of Prayer for Persecuted Christians. Download your free IDOP resources now. Never miss an episode of VOM Radio! Subscribe to the podcast.
Rashin Soodmand was 13 years old when her father, Pastor Hossein Soodmand, was executed in Iran for the crime of apostasy. Rashin remembers that day as a strange mix of sadness and joy as she, her family and members of their church dealt with the loss of Pastor Soodmand while at the same time celebrating his life and the fact that he had stood boldly in the face of Christian persecution and threats. Rashin will tell how church leaders encouraged Pastor Hossein to leave Iran and go somewhere safer. He refused; he knew that for him to flee would discourage the hearts of his congregation. She'll describe the man she knew—a man who genuinely loved people, both Christians and Muslims—and tell of the last time she saw her dad.
Shirin zai duba yadda matasan Nijeriya ba su nuna kishin ƙasarsu a harkokin da suke yi na yau da kullum
Rashin Soodmand was 13 years old when her father, Pastor Hossein Soodmand, was executed in Iran for the crime of apostasy. Rashin remembers that day as a strange mix of sadness and joy as she, her family and members of their church dealt with the loss of Pastor Soodmand while at the same time celebrating his life and the fact that he had stood boldly in the face of Christian persecution and threats. Rashin will tell how church leaders encouraged Pastor Hossein to leave Iran and go somewhere safer. He refused; he knew that for him to flee would discourage the hearts of his congregation. She'll describe the man she knew—a man who genuinely loved people, both Christians and Muslims—and tell of the last time she saw her dad. To learn more about the current ministry activities of Rashin and her husband, Amir, visit the Torch Ministries web site. Next month Christians around the world will join in prayer for persecuted Christians on the International Day of Prayer for Persecuted Christians. Download your free IDOP resources now. Never miss an episode of VOM Radio! Subscribe to the podcast.
La versión más antigua del cuento de cenicienta, nos habla en realidad de una chica obligada a vestir en harapos por su madrastra y hermanastras. Y tambíen tiene su dosis de mutilación corporal y aves sanguinarias. Es el relato de Rashin, la jovencita que vivía en las altas montañas de Escocia.
Rashin Kheiriyeh has published over eighty books in countries around the world and created illustrations for The New York Times. She received a PhD in illustration and an MFA in graphic design from Alzahra University in Tehran. She's the winner of the 2021 Sheila Barry Best Canadian Picturebook Award of the Year, she was named a 2017 Maurice Sendak Fellow, and was the winner of the New Horizon Award at the Bologna Book Fair. She was born in Iran and currently lives in Washington, DC.In this episode of How Do You Do? Podcast, Ben asks Rashin about the inspiration behind her characters & stories, how she infuses her Iranian heritage into her work, how she's able to anticipate what kind of stories her young demographic would enjoy reading, and more.Follow us!Rashin Kheiriyeh: @rashin.kheiriyeh / www.rashinart.comHow Do You Do? Podcast: @hdydpodBen Hannani: @benhannaniWebsite: www.hdydpod.comOur Spotify playlist featuring our guests' jams can be found on "HDYD Jams"
We are delighted to have another satellite meeting at St Saviour's Church, Dollingstown. Rev Amir S Bazmjou, CEO of Torch Ministries will speak, along with his wife Rashin Soodman, the daughter of the Rev Hossein Soodmand who was martyred in Iran. See acast.com/privacy for privacy and opt-out information.
Shirin na wannan mako kashi ne na biyun wanda ya gabata a makwannin baya, dangane da ajiyar amfanin gona musamman dangin hatsi, ta hanyar amfani da sinadaren kashe kwari ko tsutsa na zamani watau Chemicals a Turance.
Shirin a wannan mako ya tattauna da masana da sauran masu ruwa da tsaki akan tasirin sinadaran da ake amfani da su a wajen noma da kuma adana amfanin gona, wadanda a wasu lokutan ke illata dan Adam.
This week, we talk to Board of Education incumbent Penny Rashin. The Democrat is one of eight total candidates seeking a four-year term on the school board Nov. 2. There are five four-year seats up for election. There also is a contested two-person race for a two-year Board of Ed term.
Shirin 'Kasuwa akai miki Dole' na wannan mako ya maida hankali ne dangane da shirin gwamnatin Najeriya na tallafawa manoma da kuma kananan sana'o'i. Shirin wanda Babban Bankin Najeriya CBN ya kirkirir karamin bankin tsimi da tanadi na musamman da akayi wa suna da NIRSAL dake tallafawa manoma da kananan ‘yan kasuwa basuka maras kudin ruwa cikin sauki, batare da jingina ba, kamar yadda aka saba a wasu bankunan kasuwanci. To sai dai kuma duk da wadan nan tanade-tanade da shugaban bankin ya zayyana, wasu shugabannin kungiyoyin manoma da dai-daikon ‘yan kasuwa da akayi tanadin dominsu na kokawa dangane da tafiyar hawainiya da suka ce Shirin keyi. Haka zalika, akwai dai zarge-zarge da dama kan wannan shiri, kama daga zargin sai mai uwa a gidin murhu ke samun wannan tallafi, da kuma batun karban na garo daga ma'aikatan wannan baki, sai kuma uwa uba, akwai majiyoyin da suka tabbatar da ware kaso mai tsoka ga gwamnonin Najeriya, wato kalilan daka cikin ‘yan Najeriya yaku bayu da akayiwa tanadi ke moran wannan shiri.
Hukumomin Jamhuriyar Nijar na kokarin shawo kan matsalolin tsaro a wasu yankunan kasar dake fuskantar hare-haren ‘yan bindiga, abinda ya sanya was uke zargin gwamnatin kasar da gazawa duk da ikirarinta na daukar matakan murkushe ta'addancin. Kan halin da ake ciki Abdoulaye Isa ya tattauna da masanin harkokin tsaro dake aiki da kungiyar Securitagom a yankin Sahel Nicolas Fall.
Illustrator and Author, Rashin Kheiriyeh, talks to Giuseppe Castellano about how she became an illustrator—with help from her mother and the Iranian Government; what cultural differences she’s noticed while working with Publishers around the world; why your life’s experiences are worth sharing through illustration; and more.
Yayin da matsalar tsaro ke cigaba da ta’azzara a sassan Najeriya, musamman Yankin arewacin kasar, ana cigaba da matsin lamba wa gwamnatin tarayya wajen ganin ta kara daukar matakai masu tsauri wajen dakile matsalar domin ceto rayuka. A makon jiya kawai akalla mutane 240 'Yan bindiga suka kashe a hare hare daban daban, kuma akasarin su sun fito ne daga Jihar Zamfara inda gwamnati ke ikrarin sasantawa da 'yan bindigar. A karshen makon da ya gabata, daya daga cikin jiga jigan 'Yan Jihar, Dr Suleiman Shuaibu Shinkafi ya ziyarci ofishin mu, kuma Editanmu Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da shi, kuma ga tsokacin da ya yi akan matsalar Jihar.
Shi Allah jiran bawa ya ke yi don ya roqe Shi. Rashin roqon ma na fusata Allah. Roqon kuma Ibadane don haka banyan samun biyan buqata, bawa kan samu lada don ya roqi Allah. Ya kai mumini, maza yi amfani da takobin ka babba kamar yadda Annabi ya bayyana.
Shirin Lafiya Jari Ce na wannan makon tare da Azima Bashir Aminu ya tattauna ne kan kalubalen da mata masu juna biyu ke fuskanta a yankunan karkara a Najeriya, inda matan ke rasa rayukansu a yayin nakuda saboda rashin hanyar zuwa asibiti
Shirin Dandalin Fasahar Fina-finai na wannan makon ya cika da tattaunawa da masu ruwa da tsaki akan matsalolin dake kunno kai tsakanin masu shirya fina-finai da kuma taurari.
Sakamakon Karuwar hare haren ‘yan bindiga da matsalolin tsaron da suka mamaye wasu sassan Njeriya, kungiyar dake sanya ido kan ayyukan ta’addanci ta duniya, Global Terrorism Index ta bayyana kasar a matsayin daya daga cikin mafi hadari wajen rayuwa a fadin duniya bayan Iraqi da Afghanistan. Rahoton kungiyar na shekarar 2020 da aka gabatar, ya ce an samu karuwar hare haren mayakan Boko Haram da kashi 25, yayin da kashe kashen da ‘yan bindiga key i suka karu da kashi 26 sabanin wadanda aka gani a shekarar 2019. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Ahmed Bedu na Jami’ar Maiduguri kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
Wani rahoton kungiyar Global Right International na cewa kusan mutane dubu biyar ne suka rasa rayukansu a Tarayyar Nigeria a shekarar da ta gabata ta 2020. Wannan adadi na dada fito da matsalolin rashin tsaro da suka addabi wannan kasa da ake kira giwar Afirka, sai dai yawancin kashe kashen na faruwa ne a yankin Arewa. Salisu Isa ya tattauna da Rabo Lawal tsohon Jami’in yan sanda, wanda yace abin takaici ne da ake iya maganinsa tun farko, amma sakaci ya sa wankin hula na son kai mutane dare
A cikin shirin 'Dandalin Fasahar Fina Finai', Hauwa Kabir ta duba wasu daga cikin abubuwan da suke wakana a fannin fina finai da wakoki, ciki har da zanga - zangar da wasu masoyan mawaki Nura M. Inuwa suka yi sabili da dadewa da ya yi bai saki waka ba.
Kamaru ta shiga jerin kasashe da akasarin yara basu da takardun shaidar haihuwa, zalika bincike ya nuna cewar tsawon shekaru an daina baiwa jama’a takardun shaidar zama dan kasa. Wannan kalubale ya haifar da fargaba kan makomar yaran da suka rasa shaidar haihuwa, la’akari da cewar da shaidar ake rajistar shiga makarantu. Dangane da wannan batu, Abdoulaye Issa ya tattauna da Barista Hamza Mohammed kuma mai sharhi a kasar ta Kamaru.
Shirin Kasuwa a kai miki dole na wannan makon ya tattauna kan yadda matsalar rashin ayyukan dake karuwa tsakanin matasa ke yin tasiri kan sha'anin tsaro da tattalin arziki a Najeriya.
The Leelas in chapter 25 are all about Damu Anna Rasne, and how he sought refuge at Baba's feet as he had no offspring, and the unique way in which Baba blesses him by giving him four mangoes. Two other Leelas mentioned in this chapter are about Damu's business speculations on cotton and grain, and how Baba prevents him from doing so, thereby saving him from severe financial losses. I shall now narrate his life story, then talk about how he resolved to bring a flag every year for Ram Navami as a token of his gratitude for Baba for blessing him with children. The ancestors of Damodar Savalram Rasane hailed from Rashin. They were known as the Rashinkars, but later adopted the surname Rasane. Damodar Rasane received Baba's blessings for a child in the most remarkable and unexpected manner, and thereby, he became the means for spreading Baba's fame. He was a very humble man, who sold bangles and utensils to earn a living. All his transactions yielded good profits, and he soon became rich. He had everything in life, but had no children although he married twice. Astrological curiosity made him explore his horoscope, and he found that a Paapi (Ketu) was seated in the Putrastan, and there was no Guru (Jupiter) influence to overcome this. The local astrologers he consulted declared that it was impossible for him to have a child in this life. Damodar had heard of Sai Baba and went to see Him. Baba had kept about eight mangoes from a basket to be given to him. The rest of the mangoes in the basket were taken away by the local children, who wanted more. When Baba said that there were no more mangoes, the children pointed to the eight mangoes. Baba said that they were for Damya, but the children said that Damya was not around. "I know that he is on his way. He is coming," said Baba. When Baba went out, some of the children took away four mangoes, leaving behind only four mangoes. Baba gave Damodar the four mangoes, saying, "Eat and die." Damodar was perturbed by hearing the inauspicious word 'die'. Noticing his perplexity, Mhalsapati told him that it was a blessing to die at Baba's feet. All the while, Baba was enjoying this exchange. The word 'die', which He used, did not refer to physical death, but to the spiritual death, which is the same as Brahma Pramada coming upon one who gets deeper into Samsarik life with the birth and death of progeny and family. Baba said, "Damya, do not eat these mangoes yourself, but give them to your wife." Damya asked, "Which wife should I give them to?” Baba replied, “Give them to your second wife. She will have eight children. The first two will be boys. Name the first Daulatshah and the second Tanashah." Taking up his notebook immediately, Damya wrote down the two names. As stated by Baba, Damya's wife gave birth to exactly eight children, one after another, and their sexes were in the same order given by Baba. It took 15 years for all their children to be born. Perhaps there is an astrological explanation for this. In Damya's horoscope, there was no ‘Guru Balam' to overcome the Paapi influence. But the all-knowing and all-powerful guru of Damya was Baba, and His Balam (strength), together with His favourable glances, could overcome the adverse influence of all the planets put together. Damya's first son was named Daulatshah, who came to be known as Nanasaheb Rasane. Nanasaheb became the trustee of the Shri Sai Baba Sanstan, and did a lot of work for the Sanstan. He carried on Baba's propaganda by spreading the Sai faith through lectures and other means, and he was fully deserving of the name Daulatshah. Damya, deriving a blessing of this very rare sort, became the means by which Baba's fame (for bestowing progeny and other blessings) got widely publicised in Ahmednagar. This was around 1895-97. Damya, wishing to show his gratitude, undertook to pay for the expenses of a grand flag-procession ceremony that took place every Ram Navami day. Two very tall flags were nicely decorated and carried from the mosque through the streets of Shirdi on that day every year, and finally brought back to be installed at Baba's Masjid to remain there as a mark of the stay of the very compassionate saint. Not content with this service, Damya was always ready to undertake further work and expense for Baba in other matters as well, such as the reconstruction of the Masjid. Baba saves Damya from incurring financial losses On one occasion, Damya was advised by a cotton trader to invest Rs. 50,000 in cotton trading and earn a profit of lakhs within a short period of time. Damya wrote to Shama to ask Baba for permission to make the investment. When the letter came to Baba, Baba said, "Damya wants to catch the sky. His head is wrong. He is trying to think of lakhs. Write to him that his present position is not bad, and ask him not to think of lakhs." Damya, with great regret, had to drop the idea of cotton speculation. Finally, he thought he would directly go and meet Baba and induce Baba t...
When I started exploring chords and feeling my way into this song I saw the image of a girl scrubbing a stone floor. She was tired and sad. It reminded me of Cinderella. Rashin Coatie is the Scots name for her. This song has a contemplative feel. I started experimenting with A Dorian mode which sounds slightly sorrowful and pensive to me. But there’s hope too with sections of high, bright melodies which radiate light. It’s a battle between resignation and strength, fragility and possibilities. Just like in our minds, where there can be a juxtaposition of emotions flowing through us. This song is for all of us. We’re all Rashin Coatie in some way. I like to think that by the end of the piece, which finishes in E minor, she’s made up her mind. She’s won her battles and she’s ready to taste freedom, with or without a prince. Go Rashin Coatie!
Takaitattun labaran korona da kuma ra'ayoyin Amurkawa kan rashin lafiyar shugaba Trump.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce yana da matukar wuya a samu maganin cutar Coronavirus duk da kokarin da kasashen duniya da kamfanonin harhada magunguna ke yi don samarda maganin cutar, dangane da wannan batu Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Farfesa Balarabe Sani Garko kwararren likita dake Jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria kan yadda suke kallon wannan hasashen.
Hukumar zaben Jamhuriyar Nijar, ta ce ba za ta iya gudanar da zabe domin bai wa ‘yan kasar dake zaune a kasashen ketare damar samun wakilci a Majalisar dokokin kasar ba, sannan kuma ba za ta iya gudanar da zaben kananan hukumomi ba duk da cewa wa’adinsu ya kawo ya kawo karshe. A baya dai cikin watanni masu zuwa aka tsara gudanar da sabbin zabuka a kasar ta Nijar, sai dai hukumar zabe ta ce ba ta da lokacin yi wa masu kada kuri’u rijista a kasashen ketare, matakin da tuni ya samu amincewar kotun tsarin mulkin kasar. Wannan shi ne batun da muka baiwa masu sauraro damar tattaunawa akai.
A wannan lokaci da annobar Covid 19 ke ci gaba da kisa ,hukumar UNICEF na gargadi zuwa iyayen yara na ganin sun mayar da hankali don bayar da kulawa da ta dace ga yaran su. A Najeriya,kungiyoyi da iyaye na ci gaba da kira ga hukuma don samun kayaki na zamani da jami'an kiwon lafiya da suka dace da zasu taimaka don takaita yaduwar anobar da ma wasu matsalloli da suka jibanci kiwon lafiya. Azima Aminu ta duba labarin da ya shafi asusun tallafawa yara kanana na UNICEF a cikin shirin lafiya jari ce.
Ganin yadda annonar COVID-19 ke yaduwa a Afrika, da kuma rashin harkokin kula da lafiya masu inganci a nahiyar, fitaccen marubucin Najeriya Farfesa Wole Soyinka, ya rubutawa shugabannin nahiyar ta Afrika wasika, inda yake bukatar da su sake tunani kan daukar matakan da suka dace. Farfesan ya bayyana rashin shugabanci a matsayin daya daga cikin matsalolin da suka yiwa nahiyar Afirka matukar illa da kuma hana ta samun cigaba kamar takwarorin ta dake kasashen duniya. A hirar sa da RFI, Soyinka yayi bayani dangane da wasikar da ya rubuta.
Right now, Muslims around the world are fasting during daylight hours in an effort to show their devotion and earn Allah’s favor and approval. It is a strategic time for us, as Christians, to pray for Muslims to come to know Jesus Christ as the Savior and Son of God. This week on VOM Radio we’ll hear from people working in Muslim nations and among Muslim people. They’ll help us understand what Ramadan means to Muslims and share specific ways Christians can pray. Finally, our guests will lead in prayer for God’s Holy Spirit to move among Muslims during this month. Make a commitment now to pray for Muslims to meet Jesus Christ throughout the month of Ramadan. Set a reminder on your phone, or put a note next to your Bible to remind you. Also, follow The Voice of the Martyrs on Facebook, Twitter and Instagram for reminders to pray throughout this important month. Guests helping us pray include: Susanna Koh, the wife of kidnapped Pastor Raymond Koh, from Malaysia. (Hear her story.) Tom Doyle, Uncharted Ministries (Previous appearances on VOM Radio.) JoAnn Doyle, Not Forgotten Ministries (Previous appearances on VOM Radio.) Dr. Mehrdad Fatehi, PARS Theological Center (Previous conversations on VOM Radio here and here.) Lucy, Global Catalytic Ministries (Listen to “Ali,” also from GCIC, here.) Amir Bazmjou, Torch Ministries (Amir’s wife, Rashin, is the daughter of martyred Iranian Pastor Hossein Soodmand. You can hear her story here and here.) Dick Brogden, Live Dead Ministries (Previous conversations on VOM Radio here and here.) Dr. Mike Ansari, Heart 4 Iran Ministries (Previous conversations on VOM Radio here and here.) Dr. Hormoz Shariat, Iran Alive Ministries (Previous conversations on VOM Radio here and here.) Never miss an episode of VOM Radio! Subscribe on your favorite podcast app.
Kwamandan rundunar sojin Amurka ta Africon general Stephen Townsend ya bayyana rashin gamsuwa da yadda kasashen turai ke yaki da yan ta’adda a sahel ba tare da tsari mai kyau ba. Duk da kudade da sojoji da kayan yaki da wadannan kudade suke zubawa. kwamandan ya ce wadannan mayaka suna barazana ne ga turai sabanin Amurka. Kuna kallon wadan nan kalamai a matsayin yunkurin Trump na janye dakarun sa zuwa gida?
This week, we’ll finish our two-part look back at some of the amazing stories God allowed VOM Radio to tell in 2019. We’ll share stories of God’s people in restricted nations in Asia, and look at how persecution affects not only the Christian being persecuted directly, but their family members as well. Hearing small pieces of these episodes will make you want to hear the whole conversation with each of these guests. Here are links to listen online to all the episodes excerpted this week (you can also search for each episode in your favorite podcast app): Brother Enfu from China, who sees constant government surveillance as an opportunity to witness for Christ. Another pastor from China shares about why China’s government is so worried about church growth. Brother Josh tells the story of a Christian in Laos who was fired from his job for following Jesus. Dr. Eric Foley shares the amazing faithfulness of Pastor Han, martyred by North Korean agents inside China. Norine Brunson was very intentional to encourage her husband, Pastor Andrew Brunson, while he was in prison in Turkey, and she shares how much the prayers of Christians around the world meant to her and Andrew. Andrew shares about one of the low points of his imprisonment, and how he felt victorious even in that low moment. Dr. Mary Ho paints for listeners a clearer picture of John Chau, the young man martyred on North Sentinel Island in 2018. Rashin Soodmand remembers her father, martyred in Iran when Rashin was only 13 years old. Susanna Koh tells us the pain of missing her husband, Pastor Raymond Koh, who was abducted in Malaysia almost three years ago. Esther Koh talks about trying to forgive those who abducted her father, without knowing what happened to him or what exactly she needs to forgive. (You can sign a petition on behalf of Pastor Raymond Koh at www.ReleaseRaymond.com.) Please share this episode with Christian friends who share your heart for our persecuted Christian family in hostile and restricted nations.
Wasu lokutta, mukan ga abubuwan farin ciki sun same me, wasu lokutan kuma, abubuwa da ba mu so ke faruwa da mu. A mahangar Addini, duk abu da muka gani, to fa tabbas akwai dalilai, sai dai tunanin mu ba lallai ba ne mu hankalta da hakan. Rashin haihuwa, mutuwa, samun dukiya, ganin saɓanin Addu'o'i da muka yi ne da dai sauran su. Saurari 'MAHANGAR MU'
Shirin Tambaya da Amsa kamar yadda aka saba, ya amsa wasu tambayoyi da masu sauraro suka aiko, ciki har da neman karin bayani kan dalilan da suke haddasa matsalar jinkirin samun haihuwa da rashin ma baki daya.
Rashin Kheiriyeh (@rashinkheiriyeh) is the illustrator most recently of THE BOOK TREE, authored by Paul Czajak, and STORY BOAT, authored by Kyo Maclear. Rashin is the illustrator or author-illustrator of over 70 books published around the world. Her voice as an illustrator is distinct and playful and her work has been celebrated the world over. Rashin and I have been planning to record a conversation some time, but I don't think that either of us anticipated that it would end up being recorded live in front of conference attendees at the American Library Association’s annual conference in June. Despite our brief time together in the "Live at 25" Podcast Booth, we don't waste a moment getting to the heart of the discussion. Thank you to this week's sponsors: Highlights Foundation Abrams And to the generous support from our Patrons.
Shirin Muhllinka Rayuwarka na wannan makon ya mayar da hankali kan yadda matsalolin tsaro suka tilastawa makiyayan Jamhuriyar Nijar da ma wasu daga Najeriya tserewa zuwa kasar Chadi. Shirin ya kuma leka jihar Jigawa a Najeriya, don jin halin da kungiyar mata manoma ke ciki dangane da samun tallafin gwamnati.
Rashin Soodmand was 13 years old when her father, Pastor Hossein Soodmand, was executed in Iran for the crime of apostasy. His body was quietly buried in an unmarked grave in a part of the local cemetery reserved for “the cursed.” Yet only three days later, Rashin wrote a letter to God promising to follow Christ boldly, just as her father had—even if it meant great sacrifices. Today she is living out that promise, including ministering to the church inside Iran. Her father wasn’t the only martyr of the Iranian church Rashin knew well. In this second part of our conversation, Rashin shares some of the things she remembers about the other martyrs she knew personally: Haik Hovsepian, who preached at her father’s funeral; Mehdi Dibaj, who encouraged her to attend Bible school; and Pastor Mohammad “Ravanbakhsh” Yusefi. This is Part 2 of our conversation with Rashin; if you missed Part 1 of her amazing testimony, listen here. To learn more about the current ministry activities of Rashin and her husband, Amir, visit the Torch Ministries web site.
Rashin Soodmand was 13 years old when her father, Pastor Hossein Soodmand, was executed by the Iranian government for the crime of apostasy—leaving Islam to follow another faith. Listen as she shares how her family’s life was changed, but also how proud she is of a father who chose to lay down his life rather than deny Christ. Listen as she recalls the man her father was, loving his congregation and loving his family, and how people were drawn to his kindness and love. Rashin will tell how church leaders encouraged Pastor Hossein to take his family, leave Iran and go somewhere safer; hear his exact words as he flatly refused, saying that to do so would discourage the hearts of his congregation. She’ll also describe the last time she saw her dad, and the day she heard that he’d been executed. This is Part 1 of our conversation with Rashin; click here to hear the second half of her story, including how God has used the loss of her father to equip her to minister to hurting people inside and outside of Iran to this day. To learn more about the current ministry activities of Rashin and her husband, Amir, visit the Torch Ministries web site.
A cikin shirin dandalin siyasa,Bashir Ibrahim Idris ya samu tattaunawa da wasu mata dangane da rashin samun mata a fagen siyasar Najeriya,wasu daga cikin yan kasar mata musaman sun bayyana aniyar su ta kasancewa daga cikin yan takara a zaben shekarar 2019.
[२९]. "Sathi"(Partner)-नेपाली ईसाई गीत-(यूहन्ना Rashin सिंह द्वारा).3gp